Nyesom Wike
A jiya Talata ne masu zanga-zangar EndSARS su ka yi wa Gwamnan Jihar Ribas taurin-kai a birnin Fatakwal. Nyesom Wike ya ce tun farko ya bai son aikin SARS.
Mun ji Gwamnan Ribas ya fito fili soki yadda gwamnatin tarayya ta kara albashin Malamai. Wike ya ce su na jiran a sake duban yadda ake rabon arzikin Najeiya.
Nyesom Wike ya maidawa Diri martani na cewa hukumar RMFAC ta daina biyan jihar Ribas kason kudin mai. Nyesom Wike da kuma Douye Diri duk ‘Yan jam’iyyar PDP ne.
Gwamna Nyesome Wike na jihar Ribas, ya kalubalanci ministan sufuri Rotimi Amaechi da ya nuna aiki guda daya da ya yiwa jihar, cewa idan ya nuna shi zai sauka.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers yayi kira ga cibiyoyin tsaro da su gurfanar da masu yiwa gwamnati zagon kasa ta hanyar satar mai a gaban kotu, Vanguard tace.
Yayin da ya ke tabbatar da komawarsa APC a gaban manema labarai, Dike ya bayyana cewa ya mayar da kyautar motar alfarma da gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ya rabawa
A jiya Gwamna Nyesom Wike ya wargazawa APC da tsohon gwamna lissafi a Jihar Ribas, Chidi Llyod ya sauya sheka daga APC zuwa Jam’iyyar APC gabanin siyasar 2023.
Kungiyar lauyoyi Musulmai na Najeriya ta bukaci kungiyar NBA da ta cire sunayen Olusegun Obasanjo da Nyesom Wike cikin masu jawabi a babban taron ta na kasa.
Taron NBA, wanda za a yi daga ranar 24 ga Agusta zuwa ranar 26 ga watan Agusta, zai samu halartar mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, da ministan
Nyesom Wike
Samu kari