Majalisar dattawan Najeriya
Tsohon shugaban majalisar dattawa Sanata Ahmad Lawan, ya musanta zargin da aka jefe shi da shi na sanyawa a cafke wani dan mazabarsa bisa sukar ayyukansa.
Sanatoci 3 na jihar Kebbi sun amince za su sauya sheƙa daga PDP zuwa jam'iyyar APC mai mulki bayan ganawa da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a Villa.
Bayan taso shi a gaba, shugaban Majalisar Dattawa a Najeriya, Godswill Akpabio, ya ce ba zai yi murabus ba duk da kiraye-kirayen da ake masa daga ‘yan adawa.
Majalisa ta karɓi sunayen da ShugabaTinubu ya aika don nada shugabanni a sababbin hukumomin ci gaban NCDC, SWDC da SSDC, za a fara tantance su nan ba da jimawa ba.
Hukumar NWDC ta bayyana cewa an soke tallafin karatu na waje bisa umarnin gwamnatin tarayya, za ta mayar da hankali kan inganta ilimi a cikin gida.
Majalisar wakilai ta gayyaci ministocin Bola Tinubu 2, gwamnan CBN, da Akanta Janar ranar Talata mai zuwa kan gaza biyan kudin 'yan kwangila tun shekarar 2024.
Sanata Godswill Akpabio ya ce gargadi ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar da ya daina magana kan majalisa a kasuwa domin kar ya hada su fada da Tinubu.
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya ce ba zai yi murabus ba duk da zarge-zargen cin zarafi da magudin zabe, wadanda ya karya baki daya.
Akpabio ya soki Obi kan kalamansa na cewa "aikin 'yan mazan jiya ya tashi a banza". Ya ce Obi ya fara warware rikicin jam'iyyar LP kafin ya nemi shugabancin Najeriya
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari