Majalisar dattawan Najeriya
Akwai alamu dake nuna cewa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zata tsayar da dan takara a shugabancin majalisar dattawa, idan har sanata Danjuma Goje (APC Gombe ta tsakiya) ya janye daga yin takara.
Gwamnan ya kara da cewa amma abin takaicin shine yadda ragowar kabilun Najeriya ke daukan wannan halin kirki na 'yan kabilar Igbo a matsayin rauni. Okorocha na wadannan kalamai ne a wurin taron manyan sarakunan kasar nan da aka yi
Wani tsohon gwamnan jihar Kaduna, Alhaji Balarabe Musa, yayi kira ga yan Najeriya da su yaki mambobin majalissan dokokin kasa na tara sannan su nemi cewar su yanke albashin su.
Legit.ng ta ruwaito a makon data gabata ne Gudaji ya kai ma Dino Melaye ziyarar ta’ziyya bisa mutuwar mahaifiyarsa, indsa yaje gidansa domin ya jajanta masa, daga bisani kuma ya leka garejin motocin Dino don game ma idanunsa.
Sanata mai wakiltan yankin Borno ta kudu a majalisar dokokin kasar, Mohammed Ali Ndume, ya bayyana cewa ba zai yi jayayya da yancin majalisar dattawa ba idan aka zabe shi a matsayin Shugaban majalisar a yayin rantsar da majalisa.
Legit.ng ta ruwaito Sanata Dino Melaye ne ya bayyana haka da kansa a shafinsa na kafar sadarwar zamani ta Facebook, sai dai wasu majiyoyi sun tabbatar da cewa Uwargida Comfort ta rasu ne bayan ta sha fama da rashin lafiya.
Legit.ng ta ruwaito sakamakon haka shugaba Buhari ya aika ma Goje da wasu manyan mutane don su shawo kansa ya hakuran ma Ahmad Lawan, daga ciki akwai hadimin Buhari Abba Kyari, Gwamna Kayode Fayemi, Abdul Aziz Yara, Sanata Aliyu W
Kungiyar Malaman addinin Kirista na Najeriya Christian (CAC-NIG) ta bukaci kiristoci, wadanda aka zaba a majalisar dokokin kasar da su tabbatar da cewa basu bar ma Musulmai shugabancin majalisar dattawa da majalisar wakilai ba.
Jam’iyyar APC a jihar Imo ta zargi gwamna Rochas da yin amfani da wasu jami’an tsaro wajen murde sakamakon zaben kujerar gwamna da aka yi a jihar ranar Asabar. Jam’iyyar ta yi kira ga magoya bayanta da su saka ido a kan kuri’un da
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari