Majalisar dattawan Najeriya
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta rasa daya daga cikin sanatocin da take da su a majalisar dattawa. Sanata Ogoshi Onawa ya bayyana dalilansa na barin PDP.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta za ta kashe sama da N1bn domin a yi gyare-gyaren gidajen Shugaba Bola Tinubu da Mataimakinsa, Kashim Shettima.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ziyarci katafaren gidan Sanata George Sekibo a Rivers. Talakwa da yawa sun yi wa Sanatan rubdugu a kafafen sada zumunta.
Sanata mai wakiltar Abuja a Majalisar dattawa, Sanata Ireti Kingibe ta bayyana cewa a shirye take dmta marawa Atiku, Obi ko duk wanda ya samu tikitin ADC.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya yi alhinin rasuwar tsohon sanatam jihar, Brambaifa, wanda Allah ya yi wa rasuwa a wani asibiti a birnin tarayya Abuja.
Iyalai sun tabbatar da cewa gawar sanatan Nasarawa ta Arewa, Godiya Akwashiki ta iso Najeriya, kuma ana ci gaba da shirye-shiryen yi masa sutura a Abuja.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya umarci lauyoyinsa su janye duk wata kara da ya shigar a kotu kan wadanda suka taba mutuncinsa.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu ya yi alkawarin amfani da dukiyarsa da karfinsa domin ganin jam’iyyar APC ta karbe mulkin jihar a zaben 2027.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa a Najeriya, Sanata Barau Jibrin, ya yi jimamin rasuwar Sanata Godiya Akwashiki da ya rasu a asibiti a ƙasar India
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari