Majalisar dattawan Najeriya
Sanata mai wakiltar Abia ta Arewa a Majalisar Dattawa, Uzor Orji Kalu, ya bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu bai da abokin hamayya a zaben shekarar 2027.
Duk da ficewar wasu jiga-jiganta saboda rikicin zaɓen fitar da gwani, jam'iyyar APC ta ci gaba da ƙarfafa rinjayenta ta hanyar nasarori da sauya sheƙa.
Dokar 'yan sandan jihohi ta tanadi iyakoki da aka sanya wa gwamnoni domin hana su amfani da 'yan sandan jihohi domin cimma manufar siyasa ko wata manufa.
Gwaskaye za su yi takarar sanata, an tabbatar da takararsu a APC. Mukhtar Ramalan Yero, Shehu Sani da irinsu Godswill Akpabio da Yahaya Bello za su hadu a majalisa.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sauya sunayen 'yan takara 26 da suka ci zaben fitar da gwani da ta yi a watan Mayun 2026. Ta tura sunayensu ga hukumar INEC.
Fusatattun masu neman takara sun gargadi APC game da canza sunaye. Hakan na zuwa ne saboda sunayen ‘yan takaran APC sun canza bayan zaben fitar da gwani.
Kamar wasa ‘dan majalisa zai rabu da kujerar da yake kai a dalilin barin APC zuwa NDC. An fada wa INEC ta shirya kuma da alama ‘dan siyasar ya rasa kujerar Udu..
Akwai yiwuwar a ga sauyi tsakanin wadanda suka lashe zaben tsaida gwani da wadanda APC za ta tsaida takara a karshe. Yanzu an fara ba INEC sunayen 'yan takara.
Majalisar Wakilai da ta Dattawa sun amince da kudirin da ke neman kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya. Kudirin zai sauya yadda tsarin aikin 'yan sanda yake.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari