Majalisar dattawan Najeriya
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta gabatar da kasafin kudi don zaben shekarar 2027. INEC ta bayyana cewa hakan ya yi daidai da tanadin doka.
Zaman kare kasafin ma'aikatar ayyuka ta Najeriya ya rikide zuwa rikici yayin da aka yi musayar yawu tsakanin David Umahi da Sanata Adams Oshiomhole.
Rahotanni sun nuna cewa Sanata Natasha Akpoti ta nuna bacin ranta yayin da shugaban kwamitin Majalisar dattawa kan harkokin ma'adanai ya rika hana ta magana.
Sanata Hanga da Nwaebonyi sun kacame da rigima yayin zaman kare kasafin kuɗin ma'aikatar ayyuka. An samu sabani kan iko da nuna fifikon jam'iyya.
Ministan ayyuka, David Umahi, ya kare matakin da aka dauka na ba da kwangilar aikin titin Kaduna zuwa Abuja. Ya shirya yin murabus idan aka samu matsala.
Sanatan Bayelsa ta Yamma, Sanata Dickson ya bayyana cewa ya yi mamaki da Majalisa ba ta amince da tura sakamkon zabe kai tsaye ta intanet ba tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa an kaure da hayaniya a majalisa a lokacin da ake kokarin cimma matsaya a kan amincewa da gyara dokar zaben da aka yi wa kwaskwarima.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan majalisa sun fara bin bahasin wasu taraktoci 2000 da gwamnatin Bola Tinubu ta sayo saboda a raba wa manoman kasar nan.
A labarin nan, za a ji dan majalisa mai wakiltar mazabar Gada-Goronyo ta tarayya a jihar Sakkwato, Hon. Bashir Usman Gorau, ya fadi dalilin ba da tallafin N100m.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari