Majalisar dattawan Najeriya
Tun kafin hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sanar da sakamako na karshe a zaben kujerar Sanatan jihar Kogi ta yamma, dan takarar jam'iyyar PDP, Sanata Dino Melaye, ya ce ba zasu amince da sakamakon zaben ba. A wani faifan bid
Gwamnan jihar Kogi, kuma dan takarar shugabancin gwamnan jihar Kogi karkashin jam'iyyar APC, Yahaya Bello, ya bayyana a wanda ya lashe zaben jihar a karamar hukumar Ijumu ta jihar Kogi.
Sakamakon zaben da aka bayyana a kananan hukumomin Kogi ya nuna Gwamna Yahaya Bello mai neman tazarce ya yi wa PDP da SDP raga-raga a Mahaifarsa.
Rahoton kwamitin wucin-gadi na majalisar dattawa akan fashewar bututun mai a kasar na ya nuna cewa, wasu jami'an NNPC ne ke hada kai da masu satar man fetur din don aiwatar da laifin. Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, a jaw
Mun ji cewa Sanatocin Najeriya sun ba Isa Pantami da NSA shawarar yadda za a magance garkuwa da mutane inda su ka ce a rika gano masu garkuwa da mutane ta salularsu.
Babban lauyan Najeriya, kuma ministan shari’a, Abubakar Malami yayi wata ganawar sirri da shugaban majalisar dattawa Sanata Ahmad Lawan da kuma kaakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila tare da wasu shuwagabannin majalisun biy
Kowa dai ya san cewa Sanata mai wakiltar jihar Kogi ta yamma, Sanata Dino Melaye dan dirama ne, yanzu haka dai Sanatan yana nuno kwarewar shi a harkar fim, bayan an nuno shi a wani sabon fim da ya fita na kamfanin fina-finai na...
‘Dan Majalisar Arewa ya samu karin matsayi a Majalisar Afrika. A jiya ne dai aka nada Hon. Fulata Shugaban ‘Yan Majalisar Afrika ta Yamma a matsayin Shugaban IPU na kasashen da ke makwabtaka da Najeriya.
A gobe Laraba, 25 ga watan Satumban 2019, za a rantsar da sabbin shugabannin kwamitocin majalisar dattawa da aka nada kamar yadda shugaban majalisar, Sanata Ahmed Ibrahim Lawan ya bayyana
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari