Majalisar dattawan Najeriya
A makon da ya wuce, Majalisa ta tsaida magana game da dauke tallafin mai. Sanatoci sun ba Gwamnatin Tarayya sharadin janye tallafin mai da cewa ta gyara matatu.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi martani ga Sanata Eyinnaya Abaribe wanda ya yi kira ga murabus dinsa a kan zarginsa da nuna halin ko in kula a kan tsaron kasar nan. Idan zamu tuna, a ranar laraba ne Sanatan yayi kira ga shuga
Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya sanya dokar ta baci a fannin tsaron kasar. Hakan na daga cikin matsayar da suka yanke a zaman majalisa na ranar Laraba, 29 ga watan Janairu.
Wata Hadimar Shugaban kasa ta dirkawa Sanatan da ya nemi Muhammadu Buhari ya yi murabus zagi. Hadimar ta ce Sanatan ya fara dauko dutse ya jefi Buhari, su na jiransa.
Shugaban kungiyar CHRSJ, Adeniyi Sulaiman ya sake hurowa Buhari wuta ya tsige Shugabannin Sojojin Najeriya saboda matsalar harkar tsaro.
Wasu sanatoci sun bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya sallami shugabannin tsaro na kasar. An kuma yi kira ga murabus din sufeto janar na yansanda, Mohammed Adamu.
Ashe karin VAT ba zai wani taba Talakan Najeriya ba inji Sanatocin kasar. Karin harajin VAT na 2.5% bai shafi kayan da mafi yawan ‘Yan Najeriya su ke saye ba.
Majalisa ta ce ba za ta binciki wani babban abun da ya faru lokacin Saraki ba. Sanata Akwashiki ya ce a Majalisa, babu ruwansu da duk abin da aka yi a 2018.
Shugaban Majalisar Dattawa watau Sanata Ahmad Ibrahim Lawan ya yarda akwai matsalar tsaro. Ahmad Lawan da Osinbajo sun koka da halin da ake ciki a Najeriya.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari