Sunaye: Majalisar tarayya ta kafa kwamitin kara duba kundin tsarin mulki

Sunaye: Majalisar tarayya ta kafa kwamitin kara duba kundin tsarin mulki

Shugaban majalisar dattijai, Ahmed Lawan ya rantsar da kwamitin mutane 56 wadanda suka samu jagorancin mataimakin shugaban majalisat, Ovie Om-Agege don kara duba kundin tsarin mulkin kasar nan.

Kwamitin da aka rantsar a taron majalisar na yau Alhamis, ya hada da sanata daya daga kowacce jiha ta kasar nan da kuma mambobi biyu daga kowanne yankin kasar nan

'Yan kwamitin sun hada da:

Shugaban majalisar, Yahaya Abdullahi;

Mataimakin shugaban majalisar, Ajayi Borrofice;

Mataimakin bbulaliyar majalisar, Sabi Abdullahi;

Shugaban marasa rinjaye, Enyinnaya Abaribe;

Mataimakin marasa rinjayen majalisar, Emmanuel Bwacha;

Bulaliyar marasa rinjayen majalisa, Philip Aduda;

Mataimakin bulaliyar marasa rinjaye, Sahabi Ya'u

Ike Ekweremadu;

Opeyemi Bamidele,

Smart Adeyemi,

Danjuma Goje,

James Manager,

Stella Oduah,

Oluremi Tinubu,

Biodun Olujimi,

Uche Ekwuenife,

Aisha Dahiru.

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Online view pixel