Sunaye: Majalisar tarayya ta kafa kwamitin kara duba kundin tsarin mulki

Sunaye: Majalisar tarayya ta kafa kwamitin kara duba kundin tsarin mulki

Shugaban majalisar dattijai, Ahmed Lawan ya rantsar da kwamitin mutane 56 wadanda suka samu jagorancin mataimakin shugaban majalisat, Ovie Om-Agege don kara duba kundin tsarin mulkin kasar nan.

Kwamitin da aka rantsar a taron majalisar na yau Alhamis, ya hada da sanata daya daga kowacce jiha ta kasar nan da kuma mambobi biyu daga kowanne yankin kasar nan

'Yan kwamitin sun hada da:

Shugaban majalisar, Yahaya Abdullahi;

Mataimakin shugaban majalisar, Ajayi Borrofice;

Mataimakin bbulaliyar majalisar, Sabi Abdullahi;

Shugaban marasa rinjaye, Enyinnaya Abaribe;

Mataimakin marasa rinjayen majalisar, Emmanuel Bwacha;

Bulaliyar marasa rinjayen majalisa, Philip Aduda;

Mataimakin bulaliyar marasa rinjaye, Sahabi Ya'u

Ike Ekweremadu;

Opeyemi Bamidele,

Smart Adeyemi,

Danjuma Goje,

James Manager,

Stella Oduah,

Oluremi Tinubu,

Biodun Olujimi,

Uche Ekwuenife,

Aisha Dahiru.

Muhimmiyar sanarwa: Shafin NAIJ.com Hausa ya koma LEGIT.ng Hausa. Mun gode da kasancewarku tare da mu.

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng