Majalisar dattawan Najeriya
Wasu daga cikin sanatoci a majalisar dokokin tarayya sun yi Allah-wadai tare da nuna rashin amincewar su da kudirin da wani sanata ya gabatar, inda ya nemi a kafa hukumar saisaita rayuwar tubabbun yan ta’addan Boko Haram.
PDP ta ce kokarin ba Gwamnan Kebbi $100m daga dukiyar satar Abacha ya tonawa Buhari asiri don haka aka nemi ayi gwamnatin Buhari cikakken bincike.
Mathew Urhoghide, sanatan Najeriya karkashin inuwar jam’iyyar PDP daga jihar Edo, y ace gwamnatin Najeriya ba ta da alkibla idan aka zo fannin tsari. Urhoghide ya sanar da hakan ne a eanar Alhamis yayin bada gudumawa a kan wata ta
Da yake mayar da martani, Melaye ya ce yana sha'awar sayen motoci kuma bai kamata hakan ya zama matsala ga kowa ba. "Kowa yana kashe kudinsa ne a kan abinda yake so. Ni burina shine na mallaki motocin kece raini. Masu tsafi suna
PDP za ta dawo mulki a Jihar Imo ta Kotun koli inji Shugaban Jam’iyyar. A cewarsa Kotun koli za ta janye hukuncin da ta yi a kan zaben Gwamnan da ya ba Hope Uzodinma nasara.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ahmad Ibrahim Lawan ya tabbatar da samun rahoton barazanar kai ma majalisar dokokin Najeriya hari da wasu miyagun yan ta’adda suke shirin kaiwa.
Majalisar dattawan Najeriya a ranar Talata, 18 ga watan Fabrairu, ta tabbatar da nadin Kyaftin Musa Shuaibu Nuhu a matsayin darakta janar na hukumar jiragen sama na Najeriya wato NCAA.
Wani rahoto daga kungiyar taimakon kai da kai mai suna Center for Information Technology and Development (CITAD) ta ce a tarihin majalisar dattijan Najeriya, mata 36 kadai suka taba samun zama sanatoci tun 1999, kamar yadda...
An cire Ahmad Lawan, an nada wanda zai jagoranci kwamitin sulhun APC, Saboda ana zargin cewa Ahmad Lawan da Idris Wase manyan Magoya-bayan Adams Oshiomhole ne.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari