Majalisar dattawan Najeriya
Rahotanni sun kawo cewa an shiga halin fargabar cewar annobar coronavirus na iya shafar harkokin zaman shari’ar kotun zaben sanata na yankin Kogi ta yamma.
Shahararren dan siyasar nan na Najeriya, Sanata Dino Melaye ya yi bajinta yayinda ya bayar da gudanarwa abun tsaftace hannu da Vitamin C ga mutane a jahar Kogi.
Ahmad Lawan ya ce Coronavirus ta Majalisa ta tafi hutu Cutar COVID-19 ta sa an garkame Majalisa amma ‘Yan Majalisa za su makale a Abuja gudun wani aiki ya taso.
Anyi dariya babu kakkautawa a majalisar dattijan kasar nan bayan da Sanata Abdullahi Adamu, sanata mai wakiltar jihar Nasarawa ta yamma ya cire takunkumin hanci
Gwamnatin jihar Legas ta bayyana cewa duk wadanda suka halarci bikin shagalin African Magic Viewers’ Choice Award karo na 7 wanda aka yi a ranar 14 ga watan Mar
Sanatan Najeriya mai wakiltar jihar Osun ta tsakiya, Sanata Ajibola Basiru ya killace kansa bayan tafiyar da ya dawo daga Ingila, kamar yadda jaridar The Punch
Labari da ke zuwa mana ya nuna cewa Allah ya yiwa wata sanata mai wakiltan yankin Cross River ta arewa, Rose Okoji Oko rasuwa. Sanatar ta rasu tana shekara 63.
Majalisa ta ce za ta yi bincike game da ingancin wasikar Abba Kyari da ke yawo a tsakiyar annobar coronavirus. Wasikar da Abba Kyari ya rubutawa ‘Yan Majalisa.
Alamu sun nuna za a iya hana da Atiku da sauran ‘Yan siyasa takara idan aka taba dokar zabe. Sabon kudirin Majalisa zai kawowa Atiku matsala a zabe mai zuwa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari