Majalisar dattawan Najeriya
Majalisar dattawa ta gabatar da wannan bukata ne bayan tafka muhawara kan muhimmancin hakan ga al’umma a ranar Laraba, 18 ga watan Maris a zauren majalisa.
Mun ji cewa ataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ovie Omo-Agege, ya bayyana cewa adadin wadanda ke cikin talauci a Najeriya sun kai rabin ‘Yan kasar.
Majalisar dattawa ta bukaci gwamnatin tarayya da ta duba yiwuwar haramta wa baki daga kasashen da ke da yawan wadanda suka cutar coronavirus shigowa kasar.
Mun ji cewa Shugaba Buhari ya kai bashin da ke wuyan Najeriya ya lula sama. Sanata Muhammad Enagi Bima wanda shi ne Sanatan Neja ta Kudu ya bayyana mana wannan.
Mawaki Ayodeji balogun wanda aka fi san da Wizkid ya yi magana a kan kokarin haramta shigo da janareto kasar nan don samar da wutar lantarki da majalisar dattij
Majalisar dattijan kasar nan ta fara yunkurin saka dokar daure duk wanda ke siya da siyar da injin samar da wutar lantarki na shekaru 10. Dokar na son hana shig
Majalisar dattawan Najeriya ta kammala karatu na biyu a kwaskwarimar da take yi ma kundin tsarin mulkin Najeriya inda ta bayyana babbar difloma ko makamanciyart
A yau Laraba ne 11 ga watan Maris, majalisar dattawan Najeriya ta gabatar da kudurin da zai hana amfani da injin janareto a Najeriya baki daya...
Shugaban Majalisar Tarayya Ahmad Lawan ya koka da shirin da aka yi wa Coronavirus bayan ga halin da asibitin UNIABUJA ya ke, ya ce akwai sauran aiki wajen yakar Annobar Coronavirus.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari