Majalisar dattawan Najeriya
Sanata Ahmed Lawan, shugaban majalisar dattawan kasar ya bayyana cewa yan Najeriya da dama kimanin miliyan 20 za su rasa ayyukansu idan har korona ta ci gaba.
‘Dan Majalisar Najeriya ya yi barazanar murabus saboda rashin tsaro. Vivtor Mela ya ce zaii ajiye kujerar Majalisa nan da wata 2 idan aka cigaba da kashe Jama'a
A ranar Alhamis 4 ga watan Yuni, shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmed Lawan, ya jagoraci tawagar wasu sanatoci da suka kai ziyara har gidan Orji Uzor Kalu.
Sanata Peter Nwoboshi da Ministan N/Delra su na rigima a kan kwangiloli a NDDC. Ministan Shugaba Buhari ya shiga cikin zargin badakalar N500m a Neja-Delta.
Majalisa ta taba lissafin kasafin kudin da Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi. Sanata Solomon Olamilekan ya kawo wannan magana a zaman da aka yi a jiyan nan.
Kotu ta yi watsi da shari’an Sanata Dino Melaye wanda gwamnatin tarayya ta shigar a kan zarginsa da ake yi da bai wa rundunar 'yan sandan Najeriya bayanan bogi.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aika wasika zuwa majalisar dattawa domin a cike gurbin wani mataccen da ya saka cikin nade-naden hukumar raba daidai ta kasa.
Daga 1999 da aka dawo farar hula a Najeriya zuwa yanzu, mun tattaro maku rahoton adadin kudin da Majalisa, tsofaffin Shugabanni da Jihohin Neja-Delta su ka ci.
Dazu Majalisa ta amince da rokon Shugaba Buhari duk da surutun irinsu kungiyar Afenifere mai kare hakkin Yarbawa wanda ta ke adawa da nadin da aka yi a FCC.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari