Majalisar dattawan Najeriya
A cikin tsakar makon nan ne Shehu Sani ya bayyana kasar da ‘Yan Majalisar Tarayya su ke sato dokoki. Sani ya ce ‘yan Majalisa kan dauko dokoki daga Singafo.
‘Yan Majalisa su na neman Najeriya da karbe kamfanin wutar lantarki. Ahmad Lawan ya ce a soke yarjejeniyar saida kamfanonin lantarki da aka yi a gwamnatin baya.
SERAP ta roki Buhari ya hana ‘Yan siyasa kashe kudi kan motoci kamar yadda Namibiya ta yi.SERAP ta na so ayi amfani da wannan kudi wajen biyan ma’aikata albashi
‘Yan Majalisa su na neman takawa wasu Gwamnonin Najeriya burki kan yadda su ke yawo da Almajirai. Aishatu Dukku ta ce yadda ake cunkusa Almajiran bai dace ba.
Ahmad Lawan ya nuna damuwarsa a kan yawan mace-macen da ke faruwa a jihar Yobe. Ya yi kira ga yankunan da su bai wa hukumomi hadin kai don bincike kan lamarin.
A goben nan ne ake sa ran Majalisa za ta zauna da Uzor Kalu bayan ya fito daga gidan yari. Sanatan da aka saki ranar Juma’a daga cikin gidan yari zai koma aiki.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana inda ta kwana wajen yaki da COVID-19. A game da gudumuwar Biliyoyin da aka samu na yaki da COVID-19, PTF ta ce kudin su na CBN.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi kira ga shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fasa rundunar Yansandan Najeriya a matakin yi mata garambawul don inganta aikinta.
‘Yan Majalisar Najeriya za su binciki NDDC, sun aikawa Minista sammaci. Ana zargin Ma’aikatar da daukar ruba-ruba aiki game da facaka da barna a Neja-Delta.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari