Majalisar dattawan Najeriya
Bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba karamin ministan kwadago, Festus Keyamo, goyon bayan daukar ma’aikata, majalisar dattawa ta shiga taron gaggawa.
‘Yan Majalisa ba su ji dadin burus din da Godswill Akpabio ya yi masu a binciken NDDC ba. Jiya ne Ministan ya fusata Sanatocin Najeriya saboda kin zuwa taro.
Majalisa ta ce Jami’an ‘Yan Sanda da Ma’aikatan Hukumar Neja-Delta sun raba Biliyoyi. Majalisar Dattawan da NDDC su na rikici a kan rabon wannan makudan kudi.
Watakila rage albashin masu aiki a Majalisar Tarayya bayan mun ji cewa gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce sabon albashin Ma’aikatan Majalisa ya sabawa ka’ida.
Majalisa ta kawo dokar takaita lalata da ‘Yan mata a manyan makarantu. A yanzu Majalisar dattawa za ta sa kafar wando daya da Malaman da ke lalata da a Najeriya
Shugaba Muhammadu Buhari ya nemi Majalisar dattawa da ta sauya sunayen wasu jakadu biyu da ya gabatar masu da farko da wasu sabbin sunaye daga Anambra da Neja.
‘Yan Majalisar tarayya za su gayyaci shugabannnin NLNG da NNPC kan zargin badakala. Don haka ne ‘Yan Majalisa za su binciki harkar kudi a cikin kamfanonin kasar
Sanata Dino Melaye, tsohon dan majalisar dattawa mai wakiltan Kogi ta yamma ya bayyana cewa ya gargadi Buhari kan yaki da rashawar Magu amma ya yi biris da shi.
Mun ji cewa kujerar Sanata Hope Uzodinma ta na rawa bayan kotu ta ce Uche Nwosu ne ainihin ‘dan takarar APC. Jam’iyyar adawa ta nemi Alkali ya duba labarin.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari