Majalisar dattawan Najeriya
Sanata Dino Melaye ya wallafa wani bidiyonsa sabo inda yake kwasar nishadi tare da yi wa dakataccen shugaban jam'iyyar APC, Adams Oshiomhole habaici da ba'a.
Legit ta lura Gwamnoni sun rasa damar take kowa a zauna lafiya a Gwamnatin APC da alama. Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya na datsewa Gwamnonin fika-fikai.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya yi tsokaci a kan rikicin cikin gida da ya kunno kai a APC, ya ce nan da kwanaki kadan za su yi magance matsalar.
Sanata Ali Ndume ya koka kan halin da talakawan Najeriya ke ciki, ya ce manyan jami'an gwamnati ne ke cikin jin dadi da walwala yayinda talaka ke cike da tagumi
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, ya yi kira ga hafsoshin tsaro da su zage damtse domin gudun saukesu daga mukamansu, a yayin zantawa da manema labarai.
Mun kawo maku jerin manyan ‘Yan siyasan APC da PDP da ake yi wa hangen kujerar Sanatan Legas. Daga ciki akwai A. Ambode, Abike-Dabiri, da Sanata Gbenga Ashafa.
Wani ‘dan kwangila ya tona Sanata mai-ci a Imo da ya sa shi ya sharara a karya a EFCC. Ya ce Okorocha ne ya sa shi, kuma ya koyawa sauran ‘Yan kwangila karya.
Wani ‘Dan Majalisa ya nada Mutane 79 a matsayin Hadimai a Najeriya. ‘Dan Majalisar Tarayya na Kaduna ya nada Hadimai fiye da 70 su a matsayin masu bada shawara
Tsohon gwamnan jihar Imo kuma sanata mai ci, Rohas Okorocha ya karyata batun cewa hukumar yaki da cin hancci da rashawa ta kwato wasu kudade daga hannunsa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari