Majalisar dattawan Najeriya
Gwamnan yayi kiran ne a wurin taron tunawa da mutuwar mataimakin gwamnan farar hula na farko a jihar, Mr Simeon Ebonka, wanda akayi a Makarantar Owa Model Saka
Majalisar tarayya ta umarci kwamitin sadarwa da ta gayyaci ministan sadarwa, Dr Ali Isa Pantami, don ta fahimtar da shi bukatar samar da mafita a kan tsaro.
Sanata Hope Uzodimma ya fadawa Ibo sirrin mulkin kasar nan, ya ce dumin kirji da zafin kai da surutun Biyafara ba zai kai ‘Yan siyasar Ibo fadar Aso Villa ba.
Da-dama daga Sanatocin PDP sun lashi takobin hana a tantance Mahmood Yakubu a Shugaban INEC. Marasa rinjaye a Majalisa sun yi wani zama inda su ka kulla nufinsu
Sanata mai wakiltar mazabar Kaduna ta tsakiya, Mallam Uba Sani, ya alakanta hare-hare da garkuwa da mutanen da akeyi a jihar Kaduna da mummunan yanayin titunan.
Shugaban Sanatocin Najeriya, Sanata Ahmad Lawan, ya roƙi ƴan Najeriya da su buƙaci nagarta da kuma tabbatar da ƴan majalisu ba zanan ɗumama kujera suke yi ba
Lawan ya ce soke majalisar zai haifar da rashin tsari, don haka abin da ya fi shi ne yan Najeriya su yi amfani da zaben 2023 su tasa keyar wanda bai yi masu ba.
Duka ‘Yan Majalisar Jihar Ebonyi sun bar Gwamna daga shi sai halinsa bayan ya koma APC mai mulki, sun ce su na nan a Jam’iyyar, babu maganar su sauya-sheka.
Tsohon gwamnan jihar Imo, kuma sanata mai wakiltar yankin Imo ta yamma, Rochas Okorocha, ya nuna kwadayinsa akan tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari