Majalisar dattawan Najeriya
Wasu Sanatoci sun bankado badakalar kwangiloli a Ma’aikatar man fetur, amma Ma’aikatar tarayyar ta ce an bi duk ka’idojin aiki wajen bada wadannan kwangiloli.
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan, yace 'yan majalisar dattawa ba kansu suke yiwa aiki ba.Yayin da Lawan yake jawabi a wani taro a majalisar ranar Laraba.
Mun tattaro maku wasu ‘Yan siyasa da su kayi uzuri da ciwo bayan sun ji babu haza gaban Alkali. Uwar bari ta sa marasa gaskiya suna zuwa kotu da keken guragu.
A jiya ne aka shawo kan Muhammadu Buhari ya yi watsi da gayyatar Majalisa. Domin ana ganin cewa za ayi amfani da wannan dama ne a ci mutuncin shugaban kasar.
Hon. Zainab Gimba ta ce babu adalci a kason da gwamnatin tarayya ta yi. Ta ce N45bn da aka yi kasafi domin gina abubuwan more rayuwa a yankinsu ya yi kadan.
An jefi Hope Uzodinma da zargin cewa ya yi wa Jam’iyya zagon-kasa a zaben kujerar Sanata. Sannan kuma Ma’aikata sun je gaban gidan Gwamnati suna zanga-zanga.
A ranar Alhamis, 10 ga watan Disamba, shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yi jawabi ga majalisun dokokin tarayya biyu kan halin da lamarin tsaron kasar ke ciki.
PDP ta na so a tsige Shugaban kasa amma APC ta yi wa PDP raddi bayan wannan magana. Hon. Ado Alhassan Doguwa, ya maida martani, yace da wannan aiki shirme.
Legit.ng ta zaga majalisar dattawa domin dubawa tare da zakulo wasu sanatoci su shida wadanda sautin muryarsu ta fi tasgi a zauren cikin wannan shekara ta 2020.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari