Majalisar dattawan Najeriya
‘Yan Majalisa sun shake DPR, an aikawa NNPC da CBN sammaci a makon nan. Majalisa ta taso NNPC, CBN da DPR a gaba ne a kan zargin satar danyen mai da ake yi.
Sanatan jihar Borno Ali Ndume ya sake caccakar Gwamnatin Shugaba Buhari ya ce babu abin gani-a-yaba a shekarar 2020 game da tsarin SIP da aka kawo a Najeriya.
Dambe ya barke yayin da wasu 'yan majalisa na bangaren da ake samun mai suka je gabatar da wata muhimmiyar bukatarsu ga majalisa. Vanguard ta tabbatar da haka.
Shugaba Buhari ya sare da alkawarin kawo karshen barnar cin hanci da rashawa a ra’ayin Wole Soyinka, ya ce ba don haka ba, da yanzu wasu da yawa na kurkuku.
Majalisar dattawan Najeriya ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya gaggauta bai wa sabbin hafsoshin soji da ya nada wa'adin kawo karshen matsalar tsaro.
Dino Melaye, tsohon sanatan da ya wakilci jihar Kogi ya janyo mahawara mai zafi daga yan Najeriya a kafar sada zumunta bayan ya wallafa bidiyon asibitin rakuma.
Marasa rinjaye na majalisar dattawa sun nuna gamsuwarsu a kan sabon nadin sabbin hafsoshin sojin da aka samu a kasar nan.Sun nuna sakankancewarsu da cewa za.
Okorocha ya yi wannan furuci ne loƙacin da ya ke yiwa kwamatin riƙo na jam'iyya jawabi a Owerri, babban birnin jihar Imo, inda ya bayyana cewa shugaban kasa, Mu
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, a jiya ya ce majalisar tarayya bata da dalilin da zai sa ta yaki shugaban kasa Muhammadu Buhari saboda wasu ba.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari