Majalisar dattawan Najeriya
Kungiyar SERAP tana so a hana Shugaban kasa Buhari saida kadarorin Najeriya. Kungiyar za ta sa kafar wando daya da Gwamnati a kan bashi da saida kadarori.
Majalisar dattijan Najeriya ta zargi ma'aikatar albarkatun man fetur da kashe N98.4m ba kan ka'idar gwamnati ba. An kashe kudin ne wajen buga takardun kalanda
Tsohon sanata mai wakiltar mazabar Kogi ta yamma, Dino Melaye, ya shiga kungiyar maza matsolaye da aka kafa kwanan nan, The Nation ta wallafa.Ya wallafa bidiyo.
Shugaban majalisar dattijai ta kasa ya shawarci shugabanni a Najeriya da su mai da hankali su yi aiki ba wai su ke ba da uzuri su ki tabuka komai wa jama'a ba.
Sanata Rochas Okorocha ya yi kira ga mutanen kirki su hadu domin a kawo gyara, yace Najeriya tana bukatar ‘Yan siyasan kirki su hada-kai da nufin canza lamarin.
Alkali ya soki hukuncin da aka zartar a shari’ar zaben Majalisar Bayelsa da Seriake Dickson. Har yanzu ba a kammala shari’ar zaben kujerar Sanatan a Kotu ba.
Sen. Rochs Okorocha ya ce Hope Uzodinma ya na kashewa Jam’iyyar APC kasuwa a Imo. Babban Sanatan APC ya yi kaca-kaca da Gwamnan Imo ne ta bakin wani yaronsa.
A cikin 2010 Ma’aikatar tsaro ta bada kwangilar N960m, kuma ta fitar da kudin babu amincewar FEC. Majalisa ta bankado badakalar nan bayan shekaru kusan biyar.
Tsohon Sanata mai wakiltan Kogi ta yamma, ya gargadi Shugaban kasa Muhammadu Buhari a kan yunkurin kama limamin Katolika na Sokoto, Mathew Kukah saboda sukarsa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari