Hukumar NDLEA
Honarabul Miriam Onuoha ta na so a rika amfani da wiwi wajen bincike. Idan har an yi na’am da wannan kudiri, gwamnati za ta halattawa masu bincike amfani wiwi.
Da yake magana da manema labarai a ranar laraba, Alfred Adewunmi, kwamandan hukumar NDLEA na jihar Kogi,ya ce gonar mai kimanin tsawon kilomita huɗu sun gano in
Wani mutumi mai shekaru 42 da aka bayyana sunanshi da Clement Akor, jami'an hukumar yaki da sha da safarar miyagun kwayoyi sun kama shi a jihar Kogi, inda ya...
Hukumar kula da fasa kwabrin miyagun kwayoyi (NDLEA) ta ce tana tunanin sakin sabuwar dokar da za ta tilasta yi wa 'yan mata gwajin miyagun kwayoyi kafin aure.
Da alamu dai badakalar yankin Neja-Delta ta ci Hadimin Shugaban Ma’aikatar NDDC. Misa Olomu Micheal ya aika takardar murabus, ya ce lokaci barin aikinsa ya yi.
Hukumar kula da hana safarar miyagun kwayoyi ta damke wasu mutum 12 da take zargi da fataucin miyagun kwayoyin a jihar Niger a lokacin kullen annobar korona.
Da yake gana wa da manema labarai jim kadan bayan kama masu laifin a karshen mako, kwamandan NDLEA a jihar Sokoto, Mista Yakubu Kido, ya bayyana cewa hukuma ta shafe fiye da shekaru 10 tana neman Madam Queen. A cewar Kido, mai laf
Shugaban sashen hulda da jama'a na NDLEA, Jonah Achema, shine ya sanar da hakan a cikin wata sanarwa da ya aika wa kamfanin dillancin labarai na kasa (NDLEA) ranar Laraba a Abuja. Achema ya bayyana cewa sun kama alburusan ne a cik
NSCDC sun gano wata gonar da aka shuka tabar wiwi a Yankin Kudancin Najeriya. Asirin Manomin tabar wiwin ya tonu ne bayan ya gwabje Dattijon Mai gadin gonar.
Hukumar NDLEA
Samu kari