Hukumar Jin dadin yan sanda
Rundunar yan sandan Najeriya reshen birin tarayya ta kama wasu yan fashi 10 masu kaddamar da hare-hare akan al’umman garin Gwagwalada da kewayenta.
Hukumar 'yan sanda ta kasa ta ce ranar 1 ga watan Yuli za ta fara tantance mutane 210,150 da ta fitar wadanda za ta dauka aiki. Hukumar ta ce fara tantance mutanen a ranar 1 ga watan Yuli zuwa ranar 28 ga watan Yuli, a dukkanin...
Wani direba dan shekaru 37, mai suna Morenikeji Adeyemi ya bayyana cewa shi ne ya kashe matar ubangidansa. Adeyemi ya bayyana hakan a lokacin da ake bincikarshi a ofishin 'yan sanda na jihar Oyo...
A jiya Alhamis ne 25 ga watan Afrilu, 2019, rundunar 'yan sandan jihar Neja ta ce ta kama mutane uku da yunkurin sace wani mutumi mai suna Chinedu Odenigbo da ke Angwan Kadara yankin Maitumbi, cikin garin Minna, babban birnin...
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari