Hukumar Jin dadin yan sanda
Jami'an 'yan sanda a Ogun sun kama wani matashi mai suna Adeniyi Muhammed bayan zarginsa da satar wasu dan kamfai na mata da aka yi amfani dasu har guda 14.
Bayan samun bayani game da yunkurin shigowa yankin arewa maso yammacin Najeriya da kungiyar Al-Qaeda ke son yi, an bukaci hukumomin tsaro su zama cikin shiri.
Frank Mba ya ce za a gudanar da matakan daukar aikin ne a yanar gizo inda ya bukaci masu neman aikin da su ziyarci shafin hukumar www.policerecruitment.gov.ng
Hukumar kula a ayyukan 'yan sanda (PSC) ta kori manyan jami'an 'yan sanda 10 tare da ragewa wasu 8 matsayi saboda wasu laifuka da suka aikata, cewar The Nation.
Shugaban hukumar 'yan sanda na kasa, Adamu Mohammed, ya bayar da umarnin a hukunta jami'an 'yan sandan da aka kama a kyamara suna yiwa mutane barna a shaguna...
Labari da ke zuwa mana ya nuna cewa rundunar yan sandan Najeriya a Awe da ke jahar Nasarawa ta kama wani sojan bogi a safiyar ranar Juma’a, 13 ga watan Maris.
An yi wani karamin lamari da yayi kama da almara a ranar Laraba, 19 ga watan Fabrairu tsakanin ‘yan sanda da kuma wani barawo. Barawon ya wabce jakar da ‘yan sandan suka zuba cin hancin da suka samu a kan titi sannan ya shige...
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jahar Nasarawa, ta tabbatar da kamun wata mata mai suna Paulina Santos, kan zargin yunkurin yin garkuwa da mahaifiyar kawarta.
Sufeto janar na yan sanda, Mohammed Aamu, ya gurfana a gaban majalisar dattawa kan hauhawan rashin tsaro a fadin kasar. Bayyanar nasa ya kasance amsa gayyatar da majalisar dattawa ta yi masa a makon da ya gabata.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari