Hukumar Jin dadin yan sanda
Shugaban 'yan sandan kasar Ghana, James Oppong-Boanuh, ya ce abinda yasa farar hula suke hanzarin ba wa 'yan sanda cin hanci shine yasa jami'an 'yan sanda ke nuna rashin kwarewarsu a aiyukansu.
Hukumar 'yan sandan Najeriya ta bayar da lamuni akan yi wa wasu manyan 'yan sanda shida nadin mukamin mataimakin sufeton 'yan sanda wato matsayin DIG, a yayin da biyu cikin su za su tafi hutun ajiye aiki.
Ana zargin wani jami'in dan sanda da yiwa wani mutumi mutumi dukan tsiya sannan ya bi shi da harbi akan babbar hanya, saboda yayi kokarin wuce shi da mota. An bayyana cewa wannan lamari ya faru a ranar Asabar dinnan da ta...
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Neja, ta kama wasu mutane biyar bisa zargin hada baki wajen aikata laifin kisan kai a karamar hukumar Kontagora dake jihar.
Sola Okediji, mataimakin kwamishinan yan sandan Abuja, ya bayyana cewa wasu masu neman aikin yan sanda basu san sunayen shugaban kasar Najeriya da shugaban alkalan Najeriya ba.
Hukumar yan sanda ta bukaci masu neman aikin yan sanda da su yi watsi da jerin sunayen da rundunar yan sandan ta fitar. A makon da ya gabata hukumar ta dakatar da tsarin daukar ma'aikatan wanda ya kai matakin tantance lafiya.
Jami’an yan sanda na Operation Puff Adder a jihar Imo sun kama wani limamin coci dan shekara 27 mai suna Mbonu Micheal kan haddasa batan wani mabiyin shi, Princewill Ezeji.
Daya daga cikin fitattun mawakan kudancin Najeriyan nan wadanda tauraruwarsu ta haska a shekarun da suka gabata, P-Square, mai suna Paul Okoye ya caccaki jami'an hukumar 'yan sandan kasar nan...
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana sunan Ahmed Abdulrahman a matsayin sabon kwamishinan yan sandan jihar Enugu. Hakan na zuwa ne yan kwanaki bayan wasu gungun yan bindiga sun kaddamar da hari a wani ofishin yan sandan jihar.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari