Hukumar Jin dadin yan sanda
Sifeta Janar din 'yan sandan Najeriya, IGP Mohammed Adamu, ya bada umarnin sauyin wajen aiki ga AIG Sanusi Nma Lemu zuwa yanki na 12, Bauchi (jihohin Bauchi, Borno da Yobe) da AIG Gwandu Abubakar zuwa yanki na 3, Yola (jihohin Ada
Wata mata wacce har yanzu ba a gano sunanta ba ta jawo cece-kuce a kafafen sada zumuntar zamani sakamakon hotunanta face-face cikin jini da ke yawo. Kamar yadda ake zargi, mijin matar dan sanda ne ma’aikaci a jihar Kaduna...
Babban kotun tarayya da ke Abuja a ranar Litinin, ta yi fatali da karar da ke kalubalantar shugaban 'yan sandan Najeriya na diban 'yan sanda 10,000 aiki a fadin kasar nan. A yayin yanke hukunci a ranar Litinin, Jastis Inyang Ekwo
Shugaban 'yan sandan kasar Ghana, James Oppong-Boanuh, ya ce abinda yasa farar hula suke hanzarin ba wa 'yan sanda cin hanci shine yasa jami'an 'yan sanda ke nuna rashin kwarewarsu a aiyukansu.
Hukumar 'yan sandan Najeriya ta bayar da lamuni akan yi wa wasu manyan 'yan sanda shida nadin mukamin mataimakin sufeton 'yan sanda wato matsayin DIG, a yayin da biyu cikin su za su tafi hutun ajiye aiki.
Ana zargin wani jami'in dan sanda da yiwa wani mutumi mutumi dukan tsiya sannan ya bi shi da harbi akan babbar hanya, saboda yayi kokarin wuce shi da mota. An bayyana cewa wannan lamari ya faru a ranar Asabar dinnan da ta...
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Neja, ta kama wasu mutane biyar bisa zargin hada baki wajen aikata laifin kisan kai a karamar hukumar Kontagora dake jihar.
Sola Okediji, mataimakin kwamishinan yan sandan Abuja, ya bayyana cewa wasu masu neman aikin yan sanda basu san sunayen shugaban kasar Najeriya da shugaban alkalan Najeriya ba.
Hukumar yan sanda ta bukaci masu neman aikin yan sanda da su yi watsi da jerin sunayen da rundunar yan sandan ta fitar. A makon da ya gabata hukumar ta dakatar da tsarin daukar ma'aikatan wanda ya kai matakin tantance lafiya.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari