Hukumar Jin dadin yan sanda
Rikici ya barke a jihar Oyo bayan da 'yan kungkyar Amotekun suka sheqe wani bafulatani da 'ya'yansa biyu. Kisan gillan ya faru ne jiya asabar a yankin fulanin.
SERAP ta aika takarda wa gwamnatin Nigeriya kan cewa ta tsare Sowore ba tare da aikata laifi ba. Sun buƙaci gwamnati ta gaggauta sakin ɗan gwagwarmaya da wasu.
Hukumar 'yan sanda ta samu nasarar cafke wasu mutane 18 a Zamfara da ake zargi da tada tarzoma tare da lalata wassu dukiya ciki har da fadar Sarkin Shinkafi
Masu garkuwa da mutane sun kai farmaki garin Gwaran da ke karamar hukumar Talatan Mafara da ke jihar Zamfara sun kashe hakimi da sace wasu mutane su takwas.
Wani dan sanda ya harbi wani saurayi mai suna Olaoye Akintayo, a ranar 21 ga watan Nuwamban 2020, inda take anan ya rasa ransa. Channels TV ta wallafa haka.
Rundunar yan sandan Oyo ta ce ta tsare wasu mutum biyu da ake zargi da gasawa tare da cin naman jami’inta da aka kona a Ibadan a lokacin zanga zangar EndSARS.
Yan achaba sun fatattaki jami’an yan sanda da gudu a yau Laraba, 18 ga watan Nuwamba, a hanyar babban titin Lagos-Abeokuta da ke yankin Ikeja, jihar Lagas.
An shiga halin fargaba a Jigawa bayan wata mata sanye da hijabi ta yi garkuwa da wani yaro dan shekara 5 mai suna Muhmad Tasiu, a Dutse, babbar birnin jihar.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta tabbatar da kama mutane 720 inda aka same su da abubuwa daban-daban da suka hada da bindigogi kirar gargajejiya da harsasai.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari