Hukumar Jin dadin yan sanda
Wasu bata gari da ake zaton yan bindiga ne sun kai hari ofishin yan sanda a yankin Igueben, karamar hukumar Igueben na jihar Edo, mutane biyu sun mutu a hakan.
Shugaban yan sandan Najeriya, Muhammed Adamu ya gurfanar da tsohon gwamnan jihar Imo, Ikedioha Ohakim, a gaban wata babbar kotu a birnin tarayya kan karya.
Kwamitin bincike da Sufeto Janar na yan sanda ya kafa domin bincike kan barnar da aka yi wa rundunar a zanga-zangar EndSars ya ce an sace bindigogin AK-47 100.
Rundunar yan sandan Katsina ta gurfanar da wasu shu’uman yan bindiga biyu, masu fashi da makami da wani dillalin dalar Amurka na bogi a babbar birnin jihar.
Hukumar yan sandan Najeriya ta yi watsi da rahoton cewa za ta kori duk jami'anta da basu koma bakin aiki ba bayan zanga-zangar rushe rundunar SARS a kasar.
Rundunar yan sandan Najeriya ta musanta zargin da kungiyar Amnesty International ta yi na cewa jami'an 'yan sandan kasar sun harbi masu zanga-zangar lumana.
Yan sandan Adamawa sun cafke mutum 238 bisa zargin satar kaya a rumbunan ajiyar gwamnati da na jama’a kamar yadda Kwamishinan 'yan Sanda na Jihar ya tabbatar.
Mutanen jihar Lagas sun fito suna rokon jami'an yan sanda a jihar kan cewa su yi hakuri su dawo bakin aiki domin kare rayukansu da dukiyoyinsu bayan zangazanga.
Wasu bata gari sun kai hari ofishin yan sanda da ke Mokola a garin Ibadan, sun yi yunkurin cinnawa ofishin wuta amma matasan yankin sun yi nasarar hana su.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari