Hukumar Jin dadin yan sanda
Rundunar yan sandan Katsina ta gurfanar da wasu shu’uman yan bindiga biyu, masu fashi da makami da wani dillalin dalar Amurka na bogi a babbar birnin jihar.
Hukumar yan sandan Najeriya ta yi watsi da rahoton cewa za ta kori duk jami'anta da basu koma bakin aiki ba bayan zanga-zangar rushe rundunar SARS a kasar.
Rundunar yan sandan Najeriya ta musanta zargin da kungiyar Amnesty International ta yi na cewa jami'an 'yan sandan kasar sun harbi masu zanga-zangar lumana.
Yan sandan Adamawa sun cafke mutum 238 bisa zargin satar kaya a rumbunan ajiyar gwamnati da na jama’a kamar yadda Kwamishinan 'yan Sanda na Jihar ya tabbatar.
Mutanen jihar Lagas sun fito suna rokon jami'an yan sanda a jihar kan cewa su yi hakuri su dawo bakin aiki domin kare rayukansu da dukiyoyinsu bayan zangazanga.
Wasu bata gari sun kai hari ofishin yan sanda da ke Mokola a garin Ibadan, sun yi yunkurin cinnawa ofishin wuta amma matasan yankin sun yi nasarar hana su.
An kama ne sakamakon kama su da makamai da suka hada da adduna da wukake da gorori da bindugu da kuma fasa shagunan mutane da diban kayayyakin da ba nasu ba.
Jami'an rundunar 'Yan sanda sun harba barkonon tsohuwa a kan masu zanga-zanga a Abuja bayan sun yi kokarin shiga Fadar Shugaban kasa ta Villa ta kofar baya.
Babban Sufeton 'yan sandan Najeriya, Muhammad Adamu, ya gargaɗi duka 'yan sandan Najeriya kan amfani da ƙarfi ga masu zanga-zangar lumana, ya ce suna da yanci.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari