Hukumar Jin dadin yan sanda
Rundunar yan sanda a jihar Lagas ta damke wasu masu zanga-zangar adawa da bude hanyar tollgate mai taken #OccupyLekkiTollGate a ranar 13 ga watan Fabrairu.
Wani bata-garin soja ya sayarwa wani dan fashi bindigarsa kirar AK-47 kan kudi N300,000. Dan fashin ya bayyana yadda sojan da ke Maiduguri ya sayar masa da ita.
'Yan sandan jihar Legas sun samu nasarar cafke wasu bata-gari da ake zargi da aikata fashi da makami. Wanda ake zargin yace rashin aikin yi ya tilasta shi fashi
'Yan sanda a jihar Zamfara sun samu nasarar kwato wasu mutane biyar da aka sace, ba tare da biyan fansa ba. Hakazalika sun kwato wasu shanu 11 da ake sace.
'Yan sanda a jihar Kaduna sun samu nasarar kame wasu bata-gari da zargin satar motoci. Sun kwato motoci biyu tare da damke masu aikata mummunan laifin satan.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana batun saka kyautar naira miliyan goma ga duk mutumin da ya fada mata inda wasu masu laifi da ta saki hotunansu suke.
A yau bayan kara wa'adanin ritayar IGP Adamu, ya kara wa wasu daga cikin manyan jami'an 'yan sanda girma. Rahoto ya bayyana sunayen jami'an da sabon matsayinsu.
Rahotanni sun bayyana cewa, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya umarci IG na 'yan sanda Adamu ya mika takardar ritayarsa. Ana jita-jitan nada AIG Zanna Ibrahim.
Babban shugaban rundunar yan sandan Najeriya, Mohammed Adamu ya ba jami'ansa umurnin tursasa wa jama'a sanya takunkumin fuska a kokarin dakile annobar korona.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari