Hukumar Jin dadin yan sanda
Usman Baba, sabon mukaddashin shugaban 'yan sandan Najeriya, ya janye dukkan manyan jam'ian'yan sanda dake hukumar yaki da rashawa da hana yiwa tattalin arziki.
Sunday Erhabor, dan sanda mai mukamin ASP, wanda wani ami abun hawa yaci zarafi a jihar legas, yace bai taba harbin kowa ba tunda ya shiga aikin dan sanda.
Wasu 'yan sandan Najeriya da aka tura kasar Somaliya don wanzar da zaman lafiya sun isa kasar tare da bayyana shirinsu na fara aiki ba kama hannun yaro a kasar.
Ministan harkokin ‘yan sanda, Maigari Dingyadi, ya umarci rundunar yan sanda da ta kawar da masu tayar da rikici a yankin kudu maso gabas da ma kasar baki daya.
Wasu yan bindiga sun kai hari tare da kona wani ofishin ‘yan sanda a Uzoakoli, karamar hukumar Bende da ke jihar Abia a safiyar yau Litinin, 19 ga watan Afrilu.
'Yan bindiga sun sha kashi a hannun 'yan sanda a wani yankin jihar Neja. An fatattaki da dama, tare da sheke wasu 6 daga cikinsu. Da dama sun tsere zuwa daji.
Legit.ng Hausa ta tattaro rahoto kan jami'an 'yan sandan da suka rike matsayin IGP tun shekarar 1999 har zuwa bana; 2021. An tattaro jami'ai 12 da suka yi aikin
Sabon sifeta janar na rundunar 'yan sandan Najeriya, Usman Alkali Baba ya ce 'yan sanda a karkashin mulkinsa zasu tabbatar da bunkasa harkar tsaro a Najeriya.
'Yan bindiga sun kai hari gidan yari da kuma hedkawatar 'yan sanda a jihar Imo. Fursunoni sun tsere a yayin harin. An banka wa motocin 'yan sanda wuta sun kone
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari