Hukumar Jin dadin yan sanda
Ministan harkokin ‘yan sanda, Maigari Dingyadi, ya umarci rundunar yan sanda da ta kawar da masu tayar da rikici a yankin kudu maso gabas da ma kasar baki daya.
Wasu yan bindiga sun kai hari tare da kona wani ofishin ‘yan sanda a Uzoakoli, karamar hukumar Bende da ke jihar Abia a safiyar yau Litinin, 19 ga watan Afrilu.
'Yan bindiga sun sha kashi a hannun 'yan sanda a wani yankin jihar Neja. An fatattaki da dama, tare da sheke wasu 6 daga cikinsu. Da dama sun tsere zuwa daji.
Legit.ng Hausa ta tattaro rahoto kan jami'an 'yan sandan da suka rike matsayin IGP tun shekarar 1999 har zuwa bana; 2021. An tattaro jami'ai 12 da suka yi aikin
Sabon sifeta janar na rundunar 'yan sandan Najeriya, Usman Alkali Baba ya ce 'yan sanda a karkashin mulkinsa zasu tabbatar da bunkasa harkar tsaro a Najeriya.
'Yan bindiga sun kai hari gidan yari da kuma hedkawatar 'yan sanda a jihar Imo. Fursunoni sun tsere a yayin harin. An banka wa motocin 'yan sanda wuta sun kone
Rundunar 'yan sanda ta bayyana yadda ta kame wani Fasto mai taimakawa 'yan kungiyar IPOB wajen kai wa 'yan sanda hari a wasu sassa na kasar musamman ma kudu.
Sabon kwamishin ƴan sandan jihar Edo ya sha alwashin kama duk wasu masu garkuwa da mutane da suka sace wani ko wata cikin awanni huɗu, kuma mu ƙuɓutar da su
Sufeto Janar na 'yan sandan Najeriya ya kalabalanci masu suka da kai kararsa kotu kan batun tsawaita wa'adin zamansa a ofishin IGP na 'yan sanda a Najeriya.
Hukumar Jin dadin yan sanda
Samu kari