Hukumar yan sandan NAjeriya
Kwamishinan 'yan sanda na jihar Adamawa, Audu Adamu Madaki, ya bayyana yadda makiyaya suke amfani da shanunsu suna boye muggan makamai, kuma suna samun damar yawo da su a duk inda suke so a fadin kasar nan...
Majiyar Legit.ng ya ruwaito kaakakin rundunar Yansandan jahar, Orlando Ikeokwo ne ya tabbatar da aukuwar lamarin a ranar Litinin, 10 ga watan Yuni, inda yace lamarin ya faru ne a daren Lahadi a gidan kanin uban amarya, Herbet Uzou
Legit.ng ta ruwaito sunan wannan kasurgumin barawo, Umar Bahago, dan shekara 35 daya fito daga kauyen Kubule dake garin Babana cikin karamar hukumar Borgu. Yansanda sun samu nasarar kamashi ne a mabuyarsa bayan samun bayanin sirri
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan rikici dai ya barke ne a washegarin sallah, daidai lokacin da ake gudanar hawan Sallah a garin Bauchi, guda daga cikin shagulgulan da ake gudanarwa don bayyana farin ciki tare da murnar zagayowar
Legit.ng ta ruwaito kaakakin rundunar, DSP Abdullahi Haruna ne ya bayyana haka yayin da yake ganawa da manema labaru a ranar Litinin, 3 ga watan Yuni a babban ofishin rundunar Yansandan jahar.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wannan lamari mai matukar tayar da hankali ya faru ne a ranar Lahadin data gabata, bayan tsohuwar tare da yayanta mata guda biyu da yar aikinsu sun kammala cin abincin dare.
Rundunar 'yan sandan jihar Gombe tare da hadin gwiwar 'yan kungiyar sa kai, sun yi nasarar ceto rayuwar matar dan majalisar wakilan nan mai wakiltar Gombe/Kwami/Funakaye, Yaya Bauchi Tongo da 'ya'yansa guda biyu, daga hannun...
Kwamishina Singham, ko ace Maza kwaya Mata kwaya yayi murabus daga aikin Dansanda ne a ranar Lahadi, 26 ga watan Mayu bayan kwashe shekaru 35 yana aikin Dansanda tare da sadaukar da rayuwarsa wajen bauta ma kasa Najeriya.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito dalibai da dama na makarantar allon dake unguwar Arkilla a cikin garin Sakkwato sun tabbatar da cewa malaminsu mai suna Murtala Muade ya sha yi musu fyade, haka zalika sun ce yana bayar da hayarsu ga ya
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari