Hukumar Kwastam na Najeriya
Hukumar kwastam ta kasa ta kama wasu makuden kudade a filin sauka da tashin jiragen sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Hameed Ali, shugaban hukumar ta kasa, ya sanar da hakan ne a wani taron manema labarai da aka yi a Abuja a r
Jami’an hukumar kwastam dake kula da shiyyar Jigawa da jahar Kano sun kama wasu haramtattun kaya da aka yi fasa kaurinsu zuwa cikin Najeriya a sassa daban daban na jahar Kano wanda darajarsu ta haura naira miliyan 80.
A kokarinsa na rage matsalar cin hanci da rashawa, shugaban hukumar kwastam, Alhaji Hamid Ali ya umarci jami’an hukumar kwastam da su dinga bayyana adadin kadarorinsu a kowanne shekara daga bana.
Rahotanni sun kawo cewa wasu jami’an hukumar kwastam na Najeriya su biyu da aka yi garkuwa dasu sun kubuta daga hannun masu garkuwan bayan kwanaki hudu da sace su.
Hukumar yaki da fasa kauri ta sanar da samun gagarumar nasara a shekarar 2019 inda ta tara makudan kudi da suka kai naira tiriliyan 1.341 a matsayin kudaden shiga daga harajin da take amsa daga watan Janairu zuwa Disamba na shekar
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun tattara wasu jami’an hukumar kwastam guda biyu, tare da yin awon gaba dasu a wani shingen binciken ababen hawa dake Dan-Bedi cikin karamar hukumar Jibia ta jahar Katsina.
Jami’an hukumar yaki da fasa kauri sun kaddamar da samame a kan cikin kasuwar Mubi inda suka kwace buhunan shinkafa yar kasar waje tare da sauran haramtattun kayayyakin da gwamnati ta hana cinikinsu.
Hukumar yaki da da fasa kauri ta kasa, reshen jahar Neja ta tabbatar da mutuwar wasu jami’anta guda biyu a hannun wasu gungun yan bindiga da suka kai musu farmaki yayin da suke bakin aiki a kan iyakar jahar Neja da jahar Kwara.
Hukumar yaki da fasa kauri, kwastam ta sanar da aniyarta na fara daukan sabbin ma’aikata, inda za ta bude shafinta na yanar gizo don masu neman aikin su daura takardunsu, kamar yadda shugaban hukumar, Hamid Ali ya bayyana.
Hukumar Kwastam na Najeriya
Samu kari