Hukumar Kwastam na Najeriya
Hukumar yaki da fasa kauri ta sanar da samun gagarumar nasara a shekarar 2019 inda ta tara makudan kudi da suka kai naira tiriliyan 1.341 a matsayin kudaden shiga daga harajin da take amsa daga watan Janairu zuwa Disamba na shekar
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun tattara wasu jami’an hukumar kwastam guda biyu, tare da yin awon gaba dasu a wani shingen binciken ababen hawa dake Dan-Bedi cikin karamar hukumar Jibia ta jahar Katsina.
Jami’an hukumar yaki da fasa kauri sun kaddamar da samame a kan cikin kasuwar Mubi inda suka kwace buhunan shinkafa yar kasar waje tare da sauran haramtattun kayayyakin da gwamnati ta hana cinikinsu.
Hukumar yaki da da fasa kauri ta kasa, reshen jahar Neja ta tabbatar da mutuwar wasu jami’anta guda biyu a hannun wasu gungun yan bindiga da suka kai musu farmaki yayin da suke bakin aiki a kan iyakar jahar Neja da jahar Kwara.
Hukumar yaki da fasa kauri, kwastam ta sanar da aniyarta na fara daukan sabbin ma’aikata, inda za ta bude shafinta na yanar gizo don masu neman aikin su daura takardunsu, kamar yadda shugaban hukumar, Hamid Ali ya bayyana.
Col. Hameed Ali, shugaban hukumar kwastam ta kasa ya yi alkawarin fatattakar duk wani jami’in hukumar da ba zai iya dogaro da albashinshi ba, kuma aka kamashi da laifin tara dukiya ta hanyar da ba halas ba...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karrama wani babban jami’in hukumar kwastam, Bashir Abubakar, mai mukamin mataimakin kwanturolan kwastam sakamakon kin karbar cin hancin makudan kudi da masu fasa kauri suka bashi.
Hukumar kwastam ta kasa ta hana kai man fetur garuruwan da ke da nisan kilomita 20 tsakaninsu da iyakokin kasar nan. Binciken jaridar Daily Trust ya nuna cewa, garuruwa kusa da iyakokin Najeriya ne suka tsunduma cikin wannan halin
Majiyar Legit.ng ta ruwaito mataimakin kwanturolan kwastam, Bashir Abubakar ne ya bayyana haka yayin da yake ganawa da manema labaru a garin Katsina a ranar Talata, 24 ga watan Satumba, inda yace a ranar Litinin aka kama kayan a g
Hukumar Kwastam na Najeriya
Samu kari