Nasir Ahmad El-Rufai
Ashe ba a yi zaben Gwamna a 2019 a wasu bangarorin Jihar Kaduna ba. Wasu daga cikin Shaidun PDP sun fadawa Kotu wannan su na fayyace yadda aka tafka magudi a zaben 2019.
An bude Masallacin ne makonni biyu da suka wuce inda aka gudanar da Sallar juma'a ta farko a cikinsa. Amma bayan sati ya zagayo sai hukuma ta hana gabatar da Sallar Juma'a a Masallacin saboda kin yin biyayya da gangan da masu ruwa
Gwamnonin sun gana ne a gidan gwamnatin jihar Kebbi dake Abuja domin tattauna wa a kan yadda zasu tabbatar da cewar 'yan takarar da jam'iyyar APC ta nuna ne suka samu nasara a zaben da za a yi a zauren majalisar wakilai da ta datt
Sanarwar ta ce nade-naden da gwamnan ya yi sun hada da shugaban ma'aikatan gwamnatin jihar Gombe, Mohammed Kabir Usman Kukandaka, babban sakatare na musamman ga gwamna (PPS), Usman Mamman Kamara, da kuma babbab mai taimaka wa gwam
Labari da ke zuwa mana ya nuna cewa gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai a hanyarsa ta dawowa daga wani waje, sai ya ci karo da wani mumunan hatsari tsakanin wata mota kirar Bus da Keke Napep a inda nan take motar ta kama da
A rahotannin da muka samu aa jihar Kaduna ya nuna cewa mutanen nan da fusatattun matasa suka kashe jiya da safe a tashar Kawo ba masu garkuwa da mutane ba ne, jami'an hukumar 'yan sanda ne...
Gowon ne mutum na biyar daga cikin manyan kasar nan da suka ziyarci Buhari a fadar gwamnatin tarayya a ranar Litinin. Gwamnan babban bankin kasa (CBN), Godwin Emefiele, ne ya fara ziyartar shugaba Buhari domin yi masa godiya a kan
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi ganawar sirri a lokuta daban-daban da gwamnan jihar Legas; Akinwunmi Ambode, na jihar Kaduna, Malama Nasir El-Rufa'i, da kuma na jihar Benuwe; Samuel Ortom. Dukkan gwamnoni sun gana ne da Buhar
Jam’iyyar APC ta warware rikicin ta inda tace Gwamnan Kaduna bai zagi Tinubu ba. Wasu maganganun Gwamnan Kaduna su neman jawo masa matsala Jigon APC, wanda yanzu APC tace Jawaban El-Rufai ba su da alaka da Tinubu.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari