Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El'-Rufai ya bayyana damuwarsa game da karuwar yaduwar matsalolin cutar COVID-19 a yankunan karkara a jahar Kaduna.
Gwamna Nasir El-Rufai ya na so a daina Almajiranci a Najeriya. Gwamnan ya na ganin rrin wannan tsarin Almajiranci ba ya amfanar kowa musamman Yankin Arewa.
Kwamitin PTF ta soki yadda ake yawo da Almajirai daga Jiha zuwa Jiha. Shugaban kwamitin yaki da COVID-19 a Najeriya ya ce wannan aiki ya sabawa dokar Gwamnati.
Gwamna El-Rufai zai dauki tsattsauran mataki a game da COVID-19. Kwamishinar yada labarai ta jihar Kaduna, Dr. Amina Mohammed-Baloni ta shaidawa ‘yan jarida.
Gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana daga cikin mutane 59 dake dauke da cutar Coronavirus a jahar Kaduna, 50 daga cikinsu almajirai ne
Gwamnatin Kaduna ta yi wa Malaman lafiya tanadin musamman. Gwamna Nasir El-Rufai zai dauki nauyin iyalin Likitocin da su ka mutu wajen kula da masu COVID-19.
Gwamnan jihar Zamfara ta ce babu batun rage albashi, sai dai ma ta amince da a fara raba wa ma’aikatan jihar Naira Miliyan 470 a matsayin tallafin kudin abinci.
Dakta Amina ta bayyana cewa alkaluman almajiran da ke dauke da kwayar cutar zai cigaba da hauhawa, saboda har yanzu akwai wadanda sakamakon gwajinsu bai fito ba
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya ce mutum hudu ya harba da cutar coronavirus a jihar amma duk a halin yanzu sun warke. El-Rufai, wanda shine mutum na fa
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari