Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai a ranar Juma'a ya yi taro da shugabannin cibiyoyin tsaro na jihar tare da sauran masu ruwa da tsaki a kan tsar
Boyayyar da ke tsakanin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano da Gwamna Malam Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ta bayyana a makonni biyu da suka gabata.
A makon nan mu ka ji cewa Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya fara rabawa masu kananan karfi kayan abinci a Najeriya. Shehin Shi’a zai yi wannan ne duk da ya ne tsare.
A makon nan mu ka ji cewa Gwamnatin jihar Kaduna ta ce ta killace wasu mutane da-dama a sansanin da ake ajiye masu hidimar kasa na NYSC da ke hanyar zuwa Abuja.
Muhammadu Buhari ya yi gum da harin Katsina, ya yi tir da abin da aka yi a Kaduna a jiya. Shugaban kasar ya yi magana bayan Fulani sun kai harin ramuwar gayya.
‘Yan Majalisa su na neman takawa wasu Gwamnonin Najeriya burki kan yadda su ke yawo da Almajirai. Aishatu Dukku ta ce yadda ake cunkusa Almajiran bai dace ba.
Gwamnatin Kaduna ta ce ta tara kudi har naira miliyan 1.9 cikin kwanaki biyu, daga wajen masu karya dokar kulle da aka sanya a jihar don hana yaduwar korona.
Gwamnan, wanda shi ma ‘Baba karami’ ne ya bayyana haka ne a shafinsa na dandalin sadarwar zamani ta Twitter, a ranar Litinin, 11 ga watan Mayun shekarar 2020.
Sojoji sun dakile ta’adin Miyagu a Kauyukan Galbi, Damba da Kabarasha a Kaduna. ‘Yan ta’addan sun dauki kashinsu a hannun Rundunar Sojojin a karawar da aka yi.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari