Nadin Sarauta
Wasu hakimai 11 da suka fada arkashin sabbin masarautun da gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya kirkira sun halarci hawan Sallah na yammacin ranar Litinin a masarautar sarkin birnin Kano, Mai Martaba Sarki Sanusi
A ranar Lahadi, 11 ga watan Agusta, wanda ya yi daidai da 10 ga watan Zulhijja ne aka gudanar da shagulgulan babbar Sallah a Najeriya, kuma kamar yadda aka saba, shuwagabbanin gargajiya da Sarakuna sun gabatar da jawabai daban dab
Shugaban kasa, Muhammadi Buhari, ya yi Salla a masallacin idin 'Kofar Arewa' a garin Daura, tare da shugaban kasar Guinea, Farfesa Alpha Conde, wanda ya kawo masa ziyarsa a ranar jajiberin Sallah, ranar Asabar, domin su yi Idin sa
Bello Bayero, ‘Danuwan Sarkin Bichi Aminu Bayero ya fito ya soke sa inda da ya nemi ya yi murabus. ‘Dan Gidan Ado Bayero ya kuma fito ya fallasa wadanda su ka rusa Masarautar Kano.
Sarkin Kanam ya roki Gwamnoni su sa baki a rikicin Ganduje da Sanusi. Sarkin ya roki Gwamnan Gwamnonin Arewa ya sa baki kan rigimar Kano. Sarkin yace ya kamata Gwamna Lalong ya sa baki a rikicin.
Duk da kasancewar gwamna Ganduje ya kirkiri sabbin masaurutu hudu tare da nada sarakunansu na yanka, wasu daga cikin hakiman da suka fada karkashin sabbin masarautun sun bijire wa sabbin sarakunan da Ganduje tare da halartar bikin
Jama'ar Najeriya sun nuna kishin kasa ta hanyar barin kasuwancinsu domin fita su sauke hakkinsu na 'yan kasa dake da ikon zaben shugabannin da suke so. Ina son yin amfani da wannan dama domin sake tabbatar wa da da dukkan 'yan Naj
Mun ji cewa an samu Sarkin da ya fito ya kare Sarki Sanusi II a Arewa. Sarkin Ningi yake cewa Ganduje yayi kaushi wajen hukunta Sarki Sanusi. Sarkin yace ba su ji dadin abin da ya faru ba a fadar Kano.
A ranar Talatar da ta gabata ne, Ibrahim Kwatarkwashi, dan majalisa mai wakiltar mazabar Bungudu ta Gabas, ya mika rahoton kwamitin sa na neman kirkirar masarautar da sarakunan ta. Kudirin ya samu tsallake karatu na biyu da na uku
Nadin Sarauta
Samu kari