Nadin Sarauta
Kamar yadda mu ka samu labari daga Jaridar The Cable, Gwamnan Jihar Kwara ya fadi abin da ya sa ya karbe filin Mahaifinsu Saraki inda ya ce ba a bi doka wajen ba da filayen na Ilorin ba.
Ministan harkokin musamman watau George Akume ya shiga ruwan zafi, bayan Kungiya ta zargin Ministan Tarayya da zagin babban Sarkin kasar Tibi wanda ya jawo wasu Matasan Benuwai.
Legit.ng ta wallafa rahoton cewa kungiyar dattawan Arewa wacce ake kira da 'Northern Elders Forum (NEF)', ta fara wani taro domin sasanci a tsakanin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje da kuma fadar Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II.
Kafin kirkirar sabbin masarautun Bichi, Karaye, Gaya da Rano, sarki Sanusi II ne kadai sarki a jihar Kano, lamarin da yasa ya nuna adawarsa ga kirkirarsu. Da yawan masu nazarin al'amura sun bayyana cewa gwamnatin Kano ta kirkiri
Manyan hakiman guda biyar da wannan hukunci ya shafa sun hada da hakimin Dambatta, Mukhtar Adnan, hakimin Minjibir, takwaransa na Dawakin Tofa da kuma na Bichi. An sanar da dakatar da hakiman ne bayan kammala zaman fada na ranar
Sarkin Karaye Alhaji Ibrahim Abubakar II a ranar Litinin ya rantsar da kwamitin majalisar masarautarsa kuma sun yi taron farko a fadar Sarkina. Rantsarwar ta samu halarta shuwagabannin kananan hukumomi da kuma wasu manyan masu sar
Fitaccen Malamin Kano ya yi Allah-wadai da Gwamnatin Ganduje a Hudubar Juma’a. Dr. Bashir Aliyu Umar, Limamin Masallacin Al-Furqan yayi gargadi ga Gwamna Ganduje kan raba masarautu.
Za ku ji cewa An budewa Yaron Atiku Abubakar sabuwar Ma’aikata a Jihar Adamawa a gwamnatin PDP. Yanzu za a ga yadda sababbin ma’aikatun za su taimakawa jihar.
Mun ji cewa Manyan kasa sun halarci nadin sarautar ‘Danuwan Buhari a Daura inda shi kuma shugaban kasar yake Landan ya na hutawa a Turai.
Nadin Sarauta
Samu kari