Nadin Sarauta
Cire Muhammadu Sanusi II daga gadon sarautar Kano ya fusata babban ‘Dan kasuwan nan Atedo Peterside har ya ki halartar taron da Gwamnan CBN ya kira sakamakon haka.
A Kano mun ji cewa gwamnati ta kammala shirye-shirye na gabatarwa Mai martaba Sarki Aminu Ado Bayero sandar girma domin ya shiga fada.
Manyan Kungiyoyin Duniya sun fara kiran Gwamnat ta fito da Sanusi II. Sun ce tsare Sanusi II a kungurmin Kauye toye masa hakki ne.
A game da gambarwar sarautar Kano mun ji cewa Babban Sakataren Muhammadu Sanusi II watau Alhaji Mujtabah Abubakar Abba ya ajiye aikinsa.
A ranar Litinin ne gwamnatin Kano, ta bakin Usman Alhaji, sakataren gwamnatin jiha, ta sanar da sauke Sanusi II daga kujerar sarkin Kano bisa zarginsa da rashin biyayya ga sabbin dokokin masarautun jihar Kano da aka kirkira a kars
Fitaccen mamalin addinin ya bayyana cewa tsarin mulkin sarauta ya ci karo da koyarwar addinin Islama tare da fadin cewa "addinin Islam bai yarda a yi wa wani mutum 'gurfane' ba sai Allah shi kadai". "Addinin Musulunci bai yarda da
Bello El-Rufai ya ce Arewacin Najeriya da Jihar Kano sun rasa babban Sarki a Sanusi II. Duk da kokarin Ganduje, Yaron Gwamnan ya koka da matakin tsige Saraki.
Wata kungiya ta Matasan Arewacin Najeriya ta ba mutane biyu laifi bayan Gwamnatin Kano ta tsige Muhammadu Sanusi II. Ta ce laifin Buhari ne da kuma manya.
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewa takaitaccen bikin nadin sarautar yana daga cikin shirin taron manema labarai na shekarar 2020 a kan bikin kamun kifi na Argungu karo na 60. "Mun yanke shawarar yi maka wanna
Nadin Sarauta
Samu kari