Nadin Sarauta
Shugaba Muhammadu Buhari ya zauna da Sarkin Musulmi, Ooni da sauran Sarakuna a Aso Villa. Sarakunan Kano, Nufe da yankin Twon-Brass duk sun samu halartar zaman.
Mai magana da yawun ƙungiyar CNG, Abdul'azeez Suleiman, ne ya faɗi hakan yayin taro da manema labarai, inda ya bayyana cewa an bauɗe hanya gava ɗaya daga inda
NGF ta nada Sarki Ahmad Bammali ya jagoranci kwamitin matasa da kungiyoyi masu zaman kansu. Wannan ne aikin farko da Mai martaba zai yi bayan hawa gadon mulki.
An rawaito cewa batagarin matasan sun ritsa babban Sarkin a cikin fadarsa, inda suka tarfa shi, babu hanyar ficewa, kafin daga bisani wata tawagar jami'an tsaro
Mun ji cewa kusan duka Sarakunan Kwara, Kogi, Osun, Oyo, Ondo, Ekiti, Legas, Ogun sun yi jawabi kan #EndSARS. Sun ce bai kamata a harbe Matasa haka kurum ba.
Suleiman, wanda shi ma dagachi ne a kauyen Rafin Rogo, ya sanar da Daily Trust cewa; "wasu 'yan bindiga sun shiga gidan Sarki da misalin karfe 2:00 na safiyar
Ahmed Nuhu Bamalli ya yi jawabi bayan zamansa Sarkin Zazzau. Sabon Sarkin Zazzau ya sha alwashin hada-kan duka gidaje da mutanen kasarsa a cikin dan lokaci.
Ahmed Nuhu Bamalli ya gaji Sarki Shehu Idris a kasar Zazzau. A lokacin da Sarkin Zazau ya rasu, Ambasada Ahmed Bamalli ba ya kasar, sai bayan kwanaki ya dawo.
Ana ta magana game da nadin sabon Sarkin Zazzau da aka yi, Mun kawo abin da kungiyar Gwamnonin Arewa da irinsu Bola Tinubu su ka fada bayan nadin da aka yi.
Nadin Sarauta
Samu kari