Nadin Sarauta
Mutuwar basarake da al'umma ke so da kauna lamari ne da ke girgiza al'umma a duk lokacin da hakan ya faru sannan akwai bukatar a maye gurbinsa da wani sarkin
Shehu Sani, tsohon Sanatan Kaduna ya bada satar amsa kan Magajin Shehu Idris.‘Dan siyasar ya nuna inda magajin Marigayi Sarki Shehu Idris mai rasuwa zai fito.
Tsohon Hasken Fadar Kano ya na so Ambasada Ahmad Bamalli ya yi Sarkin Zazzau. Bamalli ya fito ne daga gidan Mallawa wadanda su ke da gadon sarauta a kasar.
Mun kawo maku Sarakan da ake yi wa harin kujerar Sarki bayan rasuwar Mai Martaba Shehu Idris. Daga ciki har da Aminu Shehu Idris watau Turakin Zazzau mai-ci.
Mun kawo maku jawabin marigayi mai martaba sarkin Zazzau lokacin da mai martaba sarkin Kano ya kai masa ziyarar farko a matsayin sarkin Kano a farkon bana.
Legit.ng Hausa ta zakulo jerin wadanda aka tunanin za su iya samun gadon wannan kujera. Kafin nan ya kamata a san cewa akwai gidajen sarauta daban-dabam a kasar
Mun kawo maku duka Gwamnoni masu yawa da aka yi a lokacin da Shehu Idris ya ke kan mulki tun daga Abba Kyari, Hameed Ali, Makarfi zuwa na yanzu Gwamna El-Rufai.
Sarkin Argungun zai ba Dr. Ahmad Lawan sarautar Ganuwar kasar Kabi. Amma kafin nan mun ji, Lawan din ya bayyana abin da ya jawo kashe-kashe a bangaren Arewa.
A makon nan Sarakunan Arewa sun yi zama game da kashe-kashen Jihar Kaduna. Sarakan sun ce rashin jituwa, zaman kashe wando sun taimaka wajen hura wutar rigimar.
Nadin Sarauta
Samu kari