Masu Garkuwa Da Mutane
Majiyar Legit.ng ta ruwaito yan bindigan sun fara yada zango ne a wani ruga dake kusa da kauyan Madaka inda suka ajiye baburansu, daga nan suka sadado zuwa kauyen har suka aikata ma mazauna kauyen wannan ta’asa.
Sheikh Jingir ya bayyana ayyukan masu satar mutane a matsayin zalunci, wanda ya kamata kowa ya hada karfi da karfe wajen yakarsa don ganin an shawo kan lamarin, kamar yadda majiyar Legit.ng ta ruwaito.
Masu garkuwa da mutane da suka sace Magajin Garin Daura, Alhaji Musa Umar Uba sun tuntubi iyalansa bayan wasu awanni da sace shi kamar yadda Daily Trust ta gano daga wata kwakwarar majiya a jiya Alhamis. 'Yan bindigan sun sace bab
Wasu masu garkuwa da mutane dauke da manyan bindigogi sun kai hari wata makarantar sakandare ta mata da ke jihar Zamfara, sun sace 'yammata masu yawan gaske wadanda har yanzu ba a san adadinsu ba...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito wasu shaidun gani da ido sun bayyana yadda lamarin ya auku, tun daga tsayar yan bindigan a kofar gidan Magaji, fitowarsu daga mota, zuwa daukeshi, har zuwa yadda suka yi awon gaba dashi.
A yayin ci gaba da fafutikar kawo karshen ta'addanci musamman garkuwa da mutane, sufeto Janar na 'yan sanda Muhammad Adamu, ya bayar da umurnin sauya kwamishinan 'yan sandan jihar Kaduna, CP Ahmed Abdulrahman.
Wata kotun koli a garin Dutse, babban birnin jihar Jigawa ta yankewa wani mutumi mai shekaru 39 a duniya hukuncin kisa, bayan ta kama shi da hannu dumu-dumu da laifin satar mutane, da kuma laifin kisan kai...
A jiya Alhamis ne 25 ga watan Afrilu, 2019, rundunar 'yan sandan jihar Neja ta ce ta kama mutane uku da yunkurin sace wani mutumi mai suna Chinedu Odenigbo da ke Angwan Kadara yankin Maitumbi, cikin garin Minna, babban birnin...
Wasu masu garkuwa da mutane sun sace wasu 'yan kasar China guda biyu, Sun Zhixin da Wang Quing Hu, a jihar Ebonyi, yankin kudu maso gabashin Najeriya. Mutanen biyu suna aiki ne da kamfanin gine gine na Tongyi...
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari