Masu Garkuwa Da Mutane

Surukin Buhari: 'Yan bindiga sun tuntubi iyalansa
Breaking
Surukin Buhari: 'Yan bindiga sun tuntubi iyalansa
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Masu garkuwa da mutane da suka sace Magajin Garin Daura, Alhaji Musa Umar Uba sun tuntubi iyalansa bayan wasu awanni da sace shi kamar yadda Daily Trust ta gano daga wata kwakwarar majiya a jiya Alhamis. 'Yan bindigan sun sace bab

Yanzu-yanzu: An sace wasu 'yan China a Najeriya
Yanzu-yanzu: An sace wasu 'yan China a Najeriya
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Wasu masu garkuwa da mutane sun sace wasu 'yan kasar China guda biyu, Sun Zhixin da Wang Quing Hu, a jihar Ebonyi, yankin kudu maso gabashin Najeriya. Mutanen biyu suna aiki ne da kamfanin gine gine na Tongyi...