Masu Garkuwa Da Mutane

'Yan bindiga sun sace mutane 8 a Zamfara, sun nemi N50m
'Yan bindiga sun sace mutane 8 a Zamfara, sun nemi N50m
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Ibrahim ya bayyana cewar 'yan bindigar sun sace mutane 24 ne amma daga baya suka sako 16 daga cikin su, "saboda sun gan su a wahale", sannan suka yi awon gaba da ragowar mutane 8. A cewar sa, bayan musayar kiran waya, 'yan bindiga

Matsalar tsaro: 'Yan bindiga sun kai hari jihar Kebbi
Matsalar tsaro: 'Yan bindiga sun kai hari jihar Kebbi
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Wasu 'yan ta'adda akan babur guda biyar sun kai hari garin Illo da ke karamar hukumar Bagudu cikin jihar Kebbi jiya Litinin da dare. Kamfanin dillancin labarai na Najeriya ya samu rahoton cewa 'yan ta'addar sun kai harin dauke...