Masu Garkuwa Da Mutane
A wata sanarwa da rundunar ta fitar a shafinta na Facebook, ta ce ta kama wasu masu garkuwa da mutane su 7 a cikin sa'o'i 24. Sannan ta ce ta samu nasarar kwace manyan bindigu samfurin AK47 guda 4 da carbi 26 na alburusai. A karsh
Gwamnan jihar Borno ya ce duk da jihar sa na ci gaba da fuskantar kalubale na ta'addancin mayakan Boko Haram, akwai jihohin da ta dara ta fuskar samun kwanciyar hankali wajen gudanar da harkokin kasuwanci.
Matasa daga yankin Batsari a jihar Katsina a jiya sun ce yan bindiga sun kashe mutane 14 a hanyar Batsari-Safana a jihar a ranar Litinin. Sun ce yan bindiga sun kuma kashe mutane 14 a hanyar Batsari-Safana a jihar a makon.
Ibrahim ya bayyana cewar 'yan bindigar sun sace mutane 24 ne amma daga baya suka sako 16 daga cikin su, "saboda sun gan su a wahale", sannan suka yi awon gaba da ragowar mutane 8. A cewar sa, bayan musayar kiran waya, 'yan bindiga
Da yake tabbatar da kama da mutanen, kakakin rundunar 'yan sanda a jihar Katsina, SP Gambo Isah, ya ce sun mika wadanda suka kama zuwa hedikwatar 'yan sanda dake Abuja domin cigaba da bincike a kan su. A cewar sa: "da gaske ne mun
Shugaban karamar hukumar Batsari da ke jihar Katsina, Alhaji Mannir Muazu ya koka akan tabarbarewar tsaro a yankin, cewa mazauna yankin basu da kwanciyar hankali.
Wasu 'yan ta'adda akan babur guda biyar sun kai hari garin Illo da ke karamar hukumar Bagudu cikin jihar Kebbi jiya Litinin da dare. Kamfanin dillancin labarai na Najeriya ya samu rahoton cewa 'yan ta'addar sun kai harin dauke...
Sauran barayin sune; Muhammed Sani, Jibrin Shehu, Usman Sani, Musa Garba, an kamasu a cikin jejin Akilbu dake karamar hukumar Kachia jihar Kaduna, masu garkuwa da mutanen sun bada cikakken bayani akan ta'addancin da suka jima suna
Da yake lissafa matakan da gwamnatin Buhari ta dauka a ranar Lahadi a Abuja, kakakin shugaban kasa, Femi Adesina, ya bayyana cewar gwamnatin tarayya ta dukufa wajen kawo karshen kalubalen tsaro da kasar nan ke fuskanta. "Gwamnatin
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari