Masu Garkuwa Da Mutane
Kamafani dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewa mataimakin darektan hulda da jama'a na rundunar soji ta daya da ke Kaduna, Kanal Ezindu Idimah, ya tabbatar da kubutar da daliban ga manema labarai a Kaduna ranar Alhamis.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta kama masu garkuwa da mutane da yan fashi da makami su 45, wadanda suka addabi matafiya da mazauna jihar a hanyar babbar titin Kaduna zuwa Abuja da kuma hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari.
Mun ji cewa an koma neman makudan miliyoyi kan ‘Yan makarantar Matan da aka sace. Masu garkuwa da mutane sun nemi fansar Miliyan 10 kan kowace Yarinya bayan an yi sabon ciniki kan ‘Yan Makarantan jiya.
Wani dan shekara 30 mai suna Iorwuese Kpila, Shugaban kungiyar wasu fitinannun makasa, masu garkuwa da mutane da kuma yan fashi da makami, wadanda ke ta’addanci a tsakanin karamar hukumar Ushongo na jihar Benue, a ranar Juma’a, 27
Rahotanni sun kawo cewa yan bindiga da ake zatton masu garkuwa da mutane ne sun sace wata Halimatu Abdullahi Bunun. A cewar rahotannin, anyi garkuwa da Halima wacce ta kasance sabuwar amarya a hanyarta ta zuwa jihar Sokoto daga Ka
Tsohon kocin tawagar kwallon kafar Najeriya ya ce ya zuwa yanzu, sawun wadanda suka yi garkuwa da mahaifiyarsa ya bace wa jami'an 'yan sanda ta yadda sun gaza sanin makamar da za su rika domin fara bincike.
Wani mazaunin yankin mai suna Hassan Idris ya ce jami'an 'yan sanda sun gaggauta shiga lamarin kuma al'amura sun koma daidai don yanzu haka mutanen da suka gudu sakamakon zuwan makiyayan, sun dawo gari. Shi ma kakakin rundunar 'ya
Jami’an Yansanda masu yaki da fashi da makami, SARS sun samu nasarar cafke wata budurwa yar shekara 18 mai suna Hadiza Babayo da laifin satar kaninta dan shekara 5, tare da yin garkuwa da shi,
A cewarsa, barazanar cikin gida da rundunar sojoji ke fuskanta, ita ce ta hana samun nasara a yakin da suke yi da 'yan Boko Haram. "Daga lokacin da dan ta'adda ya samu 'yan leken asiri a cikin rundunar tsaro, ita kanta rundunar
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari