Masu Garkuwa Da Mutane
Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa 'yan bindigar sun kashe basaraken mai lakabin 'Rit Kadunu' da misalin karfe 8:10 na dare yayin da suka harbi wani mutum guda a kafa. Da yake tabbatar da kai harin, tsohon kwamishinan kasuwanci
Jami'an tsaron na zargin Lawan da Sulaiman da laifin shatar shanu, yayin da shi kuma Sa'idu ake zarginsa da laifin satar mutane domin yin garkuwa da su. A yayin bajakolin masu laifin ne Sa'idu ya bayyana cewa da kayan sojoji ya ke
A yayin da ba a bayyana kananan hukumomin mutane 4 da aka sako ba kamar yadda jaridar Daily Nigerian ta ruwaito, 8 sun kasance 'yan karamar hukumar Kankara yayin da 18 suka fito daga yankin Shimfida na karamar hukumar Jibiya.
Wannan mugun mutumi sunansa Bello Audu ana yi masa inkiya da Yellow ya bayyana cewa shi da kansa ya yi garkuwa da sama da mutane 50 a kan babbar titin Kaduna zuwa Abuja, kuma ya kashe sama da mutane 10.
Kai harin ya zama tamkar koma baya ga yunkurin yin sulhu da 'yan bindiga da gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari ke yi. Karamar hukumar Matazu na daga cikin kananan hukumomin jihar Katsina da hare-haren ;yan bindiga suka tsan
An kama wata mata 'yar kasar Amurka, an kuma tsare ta a kasar Philippine bayan ma'aikatan filin jirgin sama sun gano cewa akwai sabon jariri a jakar da ta zuba kaya a ciki, inda take kokarin barin kasar...
Yan bindiga da ke fashi a Katsina a jiya Laraba, 4 ga watan Satumba, sun bayar da ka’idojin ajiye makamansu. Sun bukaci a saki mambobinsu da ke tsare a gida yari daban-daban sannan sun nemi a duba yadda jami’an tsaro, sarakunan
Wani daga cikin dangin matar ya bayyana cewa an fara tattaunawa da yan bindigan game da kudin da suka nema kafin su saketa, sun bukaci a biyasu naira miliyan 50, kamar yadda majiyar Legit.ng ta ruwaito shi.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito yan bindigan sun yi awon gaba da Sunday ne a ranar Litinin, 2 ga watan Satumba a gonarsa dake kauyen Ohumagu, a yankin Agbaogwugwu na jahar Enugu.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari