Masu Garkuwa Da Mutane
Kada mutane su manta da mutumin da yayi sanadiyyar gano yaran nan da aka sace a Kano. Mutumin dai sunan sa Ahmed Isah. Wannan bawan Allah shine sila ko sanadiyyar bankado satar yaran nan guda tara na Kano da rundunar 'yan sandan..
Wasu yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a ranar Litinin, 14 ya watan Oktoba, sun kai farmaki a yankin Issele-Azagba kusa da Asaba, jihar Delta sannan suka sace yara biyu daga wata makarantar kudi.
Wata kungiyar dattawan jihar Kano, KCCI, ta yi Allah wadai dangane da sace wasu kananan yara 9 na jihar tare da mayar da su addinin kirista da wata muguwar kungiyar masu garkuwa da mutane 'yan kabilar Ibo ta yi.
Dakarun sojoji sun kashe akalla yan bindiga 39 a wasu ayyuka mabanbanta guda biuyu da suka gudanar a Zamfara cikin wannan makon, kamfanin dillancin labaran Najeriya ta ruwaito.
Cikin wata sanarwa da aka bayyanawa maneman labarai a jiya Juma'a 11 ga watan Oktoba, mai dauke da sa hannun kwamishinan ‘yan sanda na jihar Kano CP. Ahmed Iliyas, ta hannun kakakin rundunar DSP. Abdullahi Haruna Kiyawa...
Kamafani dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewa mataimakin darektan hulda da jama'a na rundunar soji ta daya da ke Kaduna, Kanal Ezindu Idimah, ya tabbatar da kubutar da daliban ga manema labarai a Kaduna ranar Alhamis.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta kama masu garkuwa da mutane da yan fashi da makami su 45, wadanda suka addabi matafiya da mazauna jihar a hanyar babbar titin Kaduna zuwa Abuja da kuma hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari.
Mun ji cewa an koma neman makudan miliyoyi kan ‘Yan makarantar Matan da aka sace. Masu garkuwa da mutane sun nemi fansar Miliyan 10 kan kowace Yarinya bayan an yi sabon ciniki kan ‘Yan Makarantan jiya.
Wani dan shekara 30 mai suna Iorwuese Kpila, Shugaban kungiyar wasu fitinannun makasa, masu garkuwa da mutane da kuma yan fashi da makami, wadanda ke ta’addanci a tsakanin karamar hukumar Ushongo na jihar Benue, a ranar Juma’a, 27
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari