Masu Garkuwa Da Mutane
A cewarsa, masu garkuwa da mutanen sun nemi miliyan daya a matsayin kudin fansa a kan kowanne mutum daga cikin mutanen 26 da suka sace tare da yin barazanar cewa zasu kashe duk wanda ba a biya masa kudin ba. Ya bayyana cewa jami'a
Kakakin yan sandan birnin tarayya, DSP Anjuguri Manzah a Wani jawabi da ya saki a ranar Litinin, ya ce jami’an rundunar sun kama masu laifin hudu bayan sun amsa wani kira mai cike da damuwa a ranar Lahadi da misalin karfe 5:30.
Mun ji cewa duk da Buhari ya sa ‘Yan bindiga sun addabi Neja a kwanakin nan. An yi garkuwa da wasu mutane har da Limamin fadar Sarkin Borgu.
Wasu gungun miyagu yan bindiga dadi sun yi garkuwa da wani mutumi mai suna Abdullahi Otto tare da matarsa mai dauke da juna biyu, Maimuna Abdullahi daga gidansu dake babban birnin tarayya Abuja.
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun kai farmaki unguwar Okeriota dake yankin Ode Aye na karamar hukumar Okitipupa na jahar Ondo, inda suka yi awon gaba da wata tsohuwa mai shekaru 82 a duniya, Allice Fadeni.
Rundunar Yansandan jahar Katsina ta sanar da kama wasu gungun miyagu yan bindiga guda biyar da suka shahara wajen satar mutane tare da garkuwa dasu domin neman kudin fansa a yankin karamar hukumar Safana.
A cikin wata sanarwa data fito daga hedikwatar rundunar 'yan sandan Abuja, kwamishinan 'yan sanda, CP Bala Ciroma, ya bayar da umarnin a fara gudanar da bincike a kan sace matashin. Sanarwar mai dauke da sa hannun kakakin rundunar
Sanata Mohammed Sani Musa, mai wakiltan Niger ta gabas daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC), ya kuma kokawa kan cewa yan bindiga na kashe mutanensa a kullun ba tare da hukumomin da ya kamata sun dauki mataki ba.
Akalla mutane 8 da wasu gungun yan bindiga suka yi awon gaba dasu a kan titin Kaduna zuwa Zaria a ranar Laraba sun kubuta sakamakon samame da jami’an rundunar Yansandan Najeriya suka kaddamar a kan miyagun.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari