Masu Garkuwa Da Mutane
Hukumar jami’an tsaro na farin kaya, sun cafke Stanley Onoriode Ekemaye, wanda aka kwatanta da “Hatsabibin mai garkuwa da mutane” wanda ake zargi da shirya garkuwa da Chioma Nwosu-Iheme, alkalin kotun daukaka kara na reshen jihar
Mazauna yankin da abin ya faru sun bayyana cewa 'yan bindigar sun yi ta harbe-harbe bayan isarsu unguwar, mai makwabtaka da Falwaya, lamarin da suka ce ya hana su cigaba da barci saboda fargaba. Daya daga cikin mai unguwannin yank
Alkali ya yankewa wanda ta saci Jariri hukuncin daurin s a gidan yari. Wanda ta saci karamin yaro za ta yi zama a gidan kurkuku ko ta biya kudi bayan ta nemi kotu ta yi mata rangwame.
Rundunar Yansandan Najeriya reshen jahar Adamawa ta samu nasarar kama wasu miyagun yan bindiga masu garkuwa da mutane da suka dade suna addabar al’ummar jahar, musamman a garin Yola.
Mun ji cewa Sanatocin Najeriya sun ba Isa Pantami da NSA shawarar yadda za a magance garkuwa da mutane inda su ka ce a rika gano masu garkuwa da mutane ta salularsu.
A cewar kakakin rundunar 'yan sandan jihar, wasu daga cikin jama'a sun tabbaatar da cewa masu laifin ne suka taba yi musu fashi. Ya kara da cewa daga cikin masu laifin da suka kama akwai mambobin wasu kungiyoyi biyu na 'yan ta'add
Rahotanni sun kawo cewa wasu yara biyu da aka sace daga jihar Gomb sannan aka kais u jihar Anambra, sun sake saduwa da iyayensu. An yi garkuwa da yaran ne yayinda suke wasa tare da sauran yara a harabar gidan iyayensu.
Kwamishinan 'yan sandan jihar, Mista Garba M. Danjuma, shine wanda ya sanar da hakan yayin da yake gabatar da jawabi ga manema labarai a hedikwatar 'yan sandan jihar Kebbi da ke Birnin Kebbi. Mista Danjuma ya shaida wa maneman lab
Gungun yan bindiga sun kaddamar da wani samame a karamar hukumar Malumfashi ta jahar Katsina, inda suka yi awon gaba da mahaifin wani hamshakin attajiri dake taimaka ma jama’a, Alhaji Ali Abdu.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari