Masu Garkuwa Da Mutane
Gungun miyagu yan bindiga sun kaddamar da hari a kan wani babban Alkalin kotun shari’ar Musulunci na jahar Kogi, Bala Muhammed, inda suka bude masa wuta, sa’annan suka yi awon gaba da direbansa.
Mun kawo labaron yadda yunkurin satar kudi a banki ya jagalgwalewa ‘Yan fashi a Abuja bayan wasu Barayi masu karfin hali su nemi su yi fashi a Mpape.
Ana bukatar N30m a kan Dagacin Birnin Gwari, Alhaji Yusuf Abubakar Yahaya, wanda ya ke hannun masu garkuwa da mutane. Yanzu dai garkuwa da mutane ya yi kamari a Kaduna.
Wani Mai tallar wiwi ya kai karar Masu laifi wajen ‘Yan Sanda. A dokar kasa da jihar Legas, amfani da tabar wiwi ya sabawa doka kafin a je ko ina.
Hukumar 'yan sandan jihar Katsina ta cafke shaharraren saurayi mai garkuwa da mutane. Aliyu Sani mai shekaru 20 a duniya mazaunin sabuwar- Unguwa quarters, ya gallabi jihar da satar mutane.
A jiya ne aka cafke wata mata da yara daban-daban har takwas a titin Iwo da ke Ibadan, jihar Oyo. Yaran sun bayyana a jigace ne, dalilin da yasa mutane suka taru tare da tambayar matar. Ta yi ikirarin cewa tana kan hanyar zuwa...
Wani saurayi mai shekaru 22 a duniya ya yi garkuwa da kanwarsa a Unguwar Makera da ke karamar hukumar Futua ta jihar Katsina. Hukumar ‘yan sandan jihar kuwa sun cafke saurayin da ya yi wannan aika-aikar.
Wani Hadimin Sanata O. Omo Agege, E. Ugbarugba ya sha da kyar bayan an yi yunkurin kashe shi a Delta. An harbi Mai ba babban Sanatan na APC shawara ne cikin dare kamar yadda ya shaidawa Manema labarai.
Wani tsohon Jami’in Gwamnatin Taraba ya samu ‘yanci bayan kwanaki 5 da garkuwa da shi. Aminu Jika ya samu ‘yanci daga masu garkuwa da mutane ne bayan ya biya miliyan 20.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari