Masu Garkuwa Da Mutane
An fafata tsakanin yan bangan sa-kai da yan bindiga a kauyen Dan Ali da ke karamar hukumar Danmusa na jihar Katsina inda hakan ya yi sanadiyar rasa rayuka biyar
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da mataimakin shugaban karamar hukumar Shelleng na jihar Adamawa, Kama Lazarus Bakta a gidansa a safiyar yau Talata.
Daruruwan jama'a sun fito a jihar Katsina domin zanga-zanga a kan yankar kauna da yan ta'adda ke yi masu a fadin jihar. Sun kuma kawar da shingen yan sanda.
Wasu yan bindiga sun halaka jami'an yan sandan Najeriya guda biyu a jihar Neja bayan sun yi musayar wuta a tsakaninsu a karamar hukumar Shiroro da ke jihar.
Manjo janar John Enenche, jagoran watsa labaran atisayen rundunar soji na kasa, ya ce an kai harin ne a karkashin atisayen 'ACCORD". Enenche ya bayyana cewa dak
Wata majiya da ta nemi a boye sunanta ta sanar da Premium Times cewa ma'aikacin lafiyar da aka sace makwabci ne ga hakimin da 'yan bindiga suka kashe. Masu zang
Rikicin kabilanci ya sa an kashe wasu matasa hudu a kauyukan Doka sa Kallah da ke karamar hukumar Kajurun, Kaduna sakamakon zarginsu da yi wa Fulani leken asiri
Madugun masu garkuwa da mutane, Hamisu Bala wato Wadume ya gurfana a gaban wata babbar kotun tarayya da ke Abuja a kan zarginsa da ake da laifin ta'addanci.
Masu garkuwa da mutane sun sace shugaban kotun gargajiya, Mai shari'a Donatus Yantau Shidda a jihar Taraba a ranar yau Litinin, 8 ga watan Yuni a cikin gidansa.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari