Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da wani jami'in sojan Najeriya a kan hanyar Auga zuwa Akoko da ke karamar hukumar Akoko ta arewa maso gabas ta jihar Ondo.
Jami'an 'yan sanda sun ceto wasu mata biyu da ake zargin 'yan bindiga ne suka sace su a karamar hukumar Kurfi ta jihar Katsina. Kakakin rundunar 'yan sandan jih
Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Adamawa ta yi bajakolin masu garkuwa da mutane 23 tare da manyan bindigunsu samfurin AK47 guda uku da ta kama. Kazali
Wasu hare - hare da aka kai a kananan hukumomin Faskari da Sabuwa a jihar Katsina sun yi sanadiyyar mutuwar mutane biyar. An harbi shugaban 'yan sanda na karama
'Yan bindigar, wadanda su ka sace Magaji a gidansa, sun sake shi bayan an biyasu kudin fansa da ba a bayyana adadinsu ba. Bayan sun sace shi, 'yan bindigar sun
An yi maza an saki babban kwamishinan gona a Gwamnatin Ekiti da aka sace, Olabode Folorunso. Olabode Folorunso ya shafe kwanaki a hannun masu garkuwa da mutane.
Jami’an rundunar NSCDC da ke sintiri ne suka kama masu leken su uku a hanyar Bagega da ke karamar hukumar Anka na jahar Zamfara bayan sun samu jawaban kwararru.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta halaka gagararrun 'yan bindiga biyu tare da damke wasu mutum 10 da ake zargi da garkuwa da mutane a kananan hukumomi biya
Wannan sabon harin na zuwa ne bayan kwana daya da kai wani hari da aka kashe mutane 47 a kauyukan Danmusa da Safana na jihar Katsina. A ranar Litinin ne mazauna
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari