Masu Garkuwa Da Mutane
Al’ummar garin Uratta na karamar hukumar Owerri ta Arewa na jahar Imo sun rushe gidaje guda uku mallakin wani kasurgumin mai garkuwa da mutane, Okechukwu Uche biyo bayan mutuwar matar babban basaraken garin, Uwargida Ugoeze Comfor
Rahotanni sun kawo cewa wasu yan bindiga da ba a sani ba sun yi garkuwa da jami’an hukumar NSCDC a ranar Alhamis, 20 ga watan Fabrairu a yankin Ajegwu, karamar hukumar Ofu.
Dazu mu ka ji cewa Jami’an tsaro sun bindige wani Hatsabibin Mai garkuwa da mutane, sun kama wani Mai garkuwa da mutanen a karamar hukumar Kurfi.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jahar Nasarawa, ta tabbatar da kamun wata mata mai suna Paulina Santos, kan zargin yunkurin yin garkuwa da mahaifiyar kawarta.
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun kai mummunan farmaki a kauyen Madaka da makwabtansa a cikin karamar hukumar Rafi na jahar Neja, a ranar Laraba, 19 ga watan Feburairu.
Wani rahoto da muke samu ya nuna cewa an yi garkuwa da mutane 12 a hanyar garin Itobe-Ajegu da ke karamar hukumar Ofu na jahar Kogi. A cewar rahoton, lamarin ya afku ne a ranar Lahadi, 16 ga watan Fabrairu.
Da safiyar ranar Talata ne wasu 'yan bindiga suka harbe dakarun rundunar soji biyu a wata unguwa da ke gefen birnin Jos, mai fama da yawa rikicin kabilanci, kamar yadda wata majiyar 'yan sanda ta sanar da kamfanin dillancin labara
Zauren majalisar dokokin jahar Katsina ya zama wajen kuka da hawaye a ranar Talata, 18 ga watan Fabrairu kan kisan kwanan nan na sama da mutane 30 da aka yi a kauyuka da ke karamar hukumar Batsari na jahar.
A Ranar Lahadi aka sace wasu Ma’aikatan Gwamnati 4 a kan hanyar Abuja. Hakan ya biyo bayan sace wani Sakataren din-din-din da aka yi a Nasarawa.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari