Masu Garkuwa Da Mutane
A makon nan mu ka ji cewa Masu garkuwa da mutane sun sace mutane 4 da gawar tsohonsu. An sace wannan Samari ne bayan sun dauko gawar Mahaifinsu a ABUTH, Shika.
A jiya mu ka ji ‘Yan Sanda sun cafke wadanda su ka yi garkuwa da Mai taimakawa Gwamnan Nasarawa da shawara. Wadanda su ka sace Mai taimakawa Gwamna sun kai 10.
Allah Ya kubutar da babban mashawarcin gwamnan jahar Nassarawa Abdullahi Sule a kan harkokin kananan hukumomi da masarautun gargajiya, John Mamman, daga hannun
Yayan gwamnan jahar Bauchi, Sanata Bala Muhammad, watau Yaya Adamu ya kubuta daga hannun miyagun yan bindiga masu garkuwa da mutane bayan kwashe kwanaki 12 a ha
Yan bindigan da suka yi garkuwa da hadimin gwamnan jahar Nasarawa shawara, Mista John Mamman, sun bukaci a biya kudin fansa naira miliyan 20 kafin su sake shi.
Ya bayyana cewa 'yan bindigar, wadanda aka gano cewa masu garkuwa da mutane ne, sun kewaye gidan Mamman tare da yin harbin iska domin tsorata jama'a. Shaidar
Wasu yan bindiga sun kai farmaki a kauyen Gangara da ke karamar hukumar Sabon Birni da ke jahar Sokoto inda suka kashe mutane 22 da kona kayayyaki da dama.
Rahotanni sun kawo cewa wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi garkuwa da wasu yan kasar China su biyu da ke aiki a jahar Ebonyi a ranar Litinin.
Miyagun yan bindiga da suka yi garkuwa da kansilolin jahar Zamfara guda biyu daga karamar hukumar Gummi sun cigaba da rike kansilolin bayan sun amshe naira mili
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari