Masu Garkuwa Da Mutane
Mun ji cewa wani Lauya ya ba Mai garkuwa da mutane mafaka ya kubce daga gidan yari. Wannan ya faru ne a babban birnin Ebonyi na Abakaliki.
Wasu miyagun yan bindiga sun tare babbar hanyar Lokoja zuwa Abuja inda suka yi awon gaba da mutane cikin daji, daga cikinsu har da wani matashi dan bautan kasa mai suna Samuel Adigun.
Sanata mai wakiltan yankin Neja ta gabas, Mohammed Sani Musa, ya koka kan sabbin hare-haren yan bindiga a kan wasu garuruwa a jahar Neja.
Mba, wanda ya bayyana goyon bayan da kungiyoyin ke samu a matsayin babban abin takaici, ya ce rundunar 'yan sanda ta kama uku daga cikin mambobin kungiyar yayin wani farmaki da aka kai sansaninsu dake Kaduna ranar Laraba. A ranar
Wasu yan bindiga da ake zargin mambobin kungiyar ISWAP ne sun kai hari garuruwan Gurmana, tsohuwar Gurmana da kuma Ashirika da ke karamar hukumar Shiroro a jahar Neja.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa an saki yaran wani likita mazaunin Kaduna, Philip Ataga wadanda aka yi garkuwa da su a watan Janairu. An saki yaran ne da misalin karfe 7:00 na yammacin ranar Alhamis, 6 ga watan Fabrairu.
Dogara, tsohon shugaban majalisar wakilai, ya bayyana hakan ne ranar Alhamis, 6 ga watan Fabrairu, a wurin wani taro a kan tsaro da wata cibiya (ARDP) ta shirya a Kaduna. Ya bayyana cewar gazawar samun shugabaci nagari da zai hada
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi karin haske kan 'yan bindigar kungiyar Ansaru 250 da ta yi ikirarin cewa ta kashe a wani mamaya da suka kai jahar Kaduna.
A cewarsa, masu garkuwa da mutanen sun nemi miliyan daya a matsayin kudin fansa a kan kowanne mutum daga cikin mutanen 26 da suka sace tare da yin barazanar cewa zasu kashe duk wanda ba a biya masa kudin ba. Ya bayyana cewa jami'a
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari