Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar sojojin Najeriya karkashin shirin Operation Hadarin Daji sun ci galaba a kan wasu 'yan bindiga a jihohin Zamfara da Sokoto inda suka kashe wasun su.
Yayayinda yankin arewa musamman jihar Katsina ke fama da hare-haren yan bindiga, Hakimin Batsari kuma Sarkin Ruman Katsina, Alhaji Mohammed Muazu, ya koka kai.
Wani dan fashi da makami da rundunar yan sandan jihar Zamfara ta kama mai suna Abubakar Namalika, ya bayyana cewa ya kashe mutum bakwai kuma an bashi N5000.
A makon nan Mahadi Shehu ya fito fili ya bayyana yadda Gwamnan Katsina ya ke bindiga da biliyoyi, Ana zargin cewa an saci kudi har Naira 24 a gwamnatin APC.
Binta Nyako, mai shari'a ta babbar kotun tarayya da ke Abuja ta hana belin Hamisu Bala wato Wadume sannan ta yi umurnin garkame shi a gidan kurkuku na Kuje.
A yau, Alhamis, ne rundunar sojin Najeriya ta ce ba alhakinta ba ne gudanar da bincike tare da tona asirin ma su daukan nauyin kungiyar Boko Haram da takwararta
Rundunar 'yan sandna jihar Ribas ta damke wani gawurtaccen mai garkuwa sa mutane, Anthony Ndubuisi a karamar hukumar Umuebulu Etche ta jihar, wallafar Channels.
Wasu masu garkuwa da mutane da ake zari da kashe mutum uku bayan sun karbi kudin fansa har N7.5 miliyan daga iyalansu sun shiga hannun jami'an yan sandan kasar.
A cewar Mba, tawagar ma su garkuwa da mutanen ne suka sace Dakta Audu Benedict, dansa, da kuma abokinsa a kan hanyarsu ta zuwa Abuja daga jihar Benuwe. Dangi da
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari