Masu Garkuwa Da Mutane
Gwamna Matawalle ya bayyana hakan ne ranar Asabar a Gusau, babban birnin jihar Zamfara, yayin da ya ke jajantawa jama'ar wasu kauyuka a kan harin da 'yan bindig
Rundunar 'yan sandan jihar Taraba ta kashe wasu fitinannun 'yan bindiga takwas da suka dade suna gallabar yankin kuma ake ta nema tun watannin da suka gabata.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar yankin Sokoto na gabas a majalisar dattawa, Sanata Ibrahim Gobir, ya yi ikirarin cewa 'yan bindiga sun sassan jihar Sokoto.
'Yan ta'adda sun kara kai hari wani gari a jihar Adamawa washegarin ranar da aka yi rikici tsakanin wasu kabilu a jihar. Lamarin ya faru ne a garin Mbemun.
A yau Asabar 16 ga watan Mayun 2020, gwamnatin tarayya ta tura dakarunta don yaki da 'yan ta'addan da suka gallabi jihar Katsina. Jaridar The Nation ta bayyana
Shugaban jam’iyyar APC ta jahar Kaduna, Commodore Emmanuel Jekada ne ya tabbatar da aukuwar lamarin a ranar Alhamis, inda ya ce har cikin gida suka bi shi.
Masu garkuwa da mutane sun sako hafsin sojan da suka sace a jihar OndoAn sako sojan ne tare da wasu mutum biyu a daren Laraba a garin da ke tsakanin Ondo da Edo
A cewar kakakin rundunar 'yan sandan jihar, ASP Tee-Leo Ikoro, an sace kaftin D. Gana da sauran wasu mutane uku a kan hanyar Auga zuwa Akunnu a yankin karamar
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da wani jami'in sojan Najeriya a kan hanyar Auga zuwa Akoko da ke karamar hukumar Akoko ta arewa maso gabas ta jihar Ondo.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari