Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta halaka gagararrun 'yan bindiga biyu tare da damke wasu mutum 10 da ake zargi da garkuwa da mutane a kananan hukumomi biya
Wannan sabon harin na zuwa ne bayan kwana daya da kai wani hari da aka kashe mutane 47 a kauyukan Danmusa da Safana na jihar Katsina. A ranar Litinin ne mazauna
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun bi cikin dare sun kai hari a unguwar Gbagyi Villa dake cikin karamar hukumar Chikun ta jahar Kaduna, inda suka kashe mutum 1.
Hukumar yan sandan jahar Jigawa, ta tabbatar da sace wani malamin addinin Musulunci da yan bindiga suka yi a garin Ringim da ke karamar hukumar Ringim na jahar.
Ya bayyana cewa mazauna kauyen sun tunkari 'yan bindigar bayan sun samu labarin abin da ke faruwa, inda su ka tserar da 10 daga cikin matan, yayin da 'yan bindi
Wasu miyagun mutane sun yi garkuwa da wani karamin yaro dan shekara 15 mai suna Abubakar Sadiq a jahar Bauchi, inda daga bisani suka halaka shi bayan amsan kudi
A wani atisayen da rundunar soji ta gudanar a kauyen Sarwa da ke karamar hukumar Isah a jihar Sokoto, sojoji sun kashe gagararren mai safarar bindigu da ake kir
'Yan ta'addar sun kara kai wa wasu 'yan sandan hari a shingen kan hanya na gaba da suka tarar a kan hanyar Enugu zuwa Nasukka, inda suka raunata 'yan sanda guda
A makon nan mu ka ji cewa Masu garkuwa da mutane sun sace mutane 4 da gawar tsohonsu. An sace wannan Samari ne bayan sun dauko gawar Mahaifinsu a ABUTH, Shika.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari