Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu sun yi awon-gaba da Shugaban karamar hukuma a Kudancin Najeriya. Jami’ai sun tabbatar da sace Shugaban karamar hukumar Iganna a Jihar Oyo jiya da yamma.
Wasu miyagun ‘Yan bindiga sun shiga wani Kauye a jihar Zamfara sun sace mutane akalla 5. Daga cikin wadanda aka yi garkuwa da su har da Mai unguwar Lingyado.
Mun fahimci cewa gwamnatin Jihar Legas ta yi asarar sama da N200m a dalilin zanga-zangar #EndSARS. ‘Yan zanga-zangar sun jawo aiki ya tsaya cak a Jihar Kudun.
Hukumar kurkuku ta ce wasu sun fice daga gidan maza lokacin zanga-zangar #EndSARS. Har yanzu, NCS ba ta san adadin ‘yan gidan kurkukun da yanzu su ke waje ba.
A yau da rana aka ji ofishin ‘Yan Sandan Ugbekun ya kama da wuta, ana neman shiga gidan yari a Oko. Yanzu nan mu ke samun wannan labari daga jaridar The Cable.
Jam'iyyar APC ta na ganin akwai lauje cikin nadi a tafiyar #EndSARS. Shugaban APC ya ce za a iya samun matsala idan aka yi sake da lamarin wannan zanga-zangar.
Kungiyoyi 23 sun ce Allan-barin sai an tsige duka Hafsun Sojojin Najeriya. Vanguard ta ce gamayyar kungiyoyin su na rokon a canza Hafsun Sojoji, a nada Matasa.
Wani malami a Jami’ar tarayya da ke Birnin Kebbi, jihar Kebbi ya rasu a makon nan. Har yanzu ba a san wadanda su ka kashe wannan matashi ‘dan shekara 38 ba.
Ganin ana kukan tsageru su na kai hare-hare a wasu tashoshin jirgin kasan Kadunan. FEC ta yarda a kashe N1.28b domin kara samar da tsaro inji Rotimi Amaechi.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari