Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu yan bindiga sun kai farmaki yankin Gundum Hausawa da ke garin Bauchi a ranar Lahadi, 11 ga watan Oktoba, sun halaka mutane biyu mace da namiji a harin.
Wasu masu garkuwda mutane sun sace mutane da yawa a wani hari da suka kai yankin Kuje, da ke babbar birnin tarayya, Abuja a ranar Asabar, 10 ga watan Oktoba.
Yan bindiga da ba a san ko su waye ba a daren ranar Talata, sun sace tsohon kwamishinan ilimi na jihar Nasarawa, Cif Clement Uhembe a gidansa da ke garin Lafia.
Wasu mahara sun kai wa mamba mai wakiltan mazabar Jema’a/Sanga a majalisar wakilai, Rt.Hon. Nicholas Garba Sarkin Noma, da wasu mutane da ke cikin motarsa hari.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya ce wani shugaban yan bindiga ya taba rokonsa a yayin wata ganawa, cewa a daina yadawa idan jami’an tsaro suka kama su.
Wasu yan bindiga sun kashe mutum biyar, ciki harda wani basarake a garin Wereng da ke karamar hukumar Riyom a jihar Filato, a yau Talata, 6 ga watan Oktoba.
Dakarun rundunar sojoji sun ragargaji yan bindiga a hanyar Abuja zuwa Kaduna, sun yi nasarar kawar yan ta'addan biyu da jikkata wasu, sun kwato bindigogi biyu.
Da alama dai ‘Yan Sanda 10, 000 su na cikin ruwa bayan Kotu ta soke daukar su aiki da aka yi. Kotu ta ce hukumar PSC kadai ke da ikon daukar ‘Yan Sanda aiki.
Dan majalisa mai wakiltan mazabar Bosso/Paikoro a majalisar wakilai, Shehu Beji, ya koka a kan yadda yan bindiga suka kusa kutsawa babbar birnin tarayya, Abuja.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari